Thursday, December 13, 2018

YANSANDA SUNA TUHUMAR DAN MAJALISA DA LAIFIN KWARTANCI

A farkon wannan makon ne hukumar ‘yan sanda a Jihar Nasarawa ta ce ta samu nasarar kama dan takarar Majalisar Tarayya mai wakiltar mazabar Nasarawa-Eggon da Wamba da Akwanga, Abdullahi Mohammed bisa zargin yunkurin kwartanci.

‘Yan sandan sun ce sun kama shi ne lokacin yake shirin yin lalata da wata matar aure mai suna Halima Abubakar Bashir a wani otel a Abuja.

Wanda ake zargin tsohon mai taimaka wa Gwamnan Jihar Nasarawa ne a kan Harkokin Labin Shanu. ‘Yan sandan sun bayyana cewa ya nemi tursasa wa matar don ya yi lalata da ita ne saboda ya yi mata hanyar samun damar karatu a babbar jami’ar jihar da ke Keffi.

A nata bangaren, da take bayyana wa ‘yan sanda yadda lamarin ya faru, Halima Abubakar Bashir wace ke Tudun Wada a Karamar Hukumar Keffi a jihar, ta ce sun hadu da Abdullahi ne a ofishin wani jami’i a Jami’ar Keffi lokacin da suka je tare da kanen mai gidanta, don nema mata gurbin karatu.

Tuesday, December 11, 2018

MUTUWA RIGAR KOWA

MUTUWA DOLE 

😭😭 Yayin da ranka yazo Makogoro, awannan lokacin zaka manta da Makusantanka, iyalanka ko 'Ya'yanka, balle Makobta. Awannan lokacin ne 'Dan Adam yakan ji wata irin Qishirwa mai tsanani wacce sai ya gwammaci inama ya bayar da dukkan abinda ya mallaka domin a bashi ruwan da zai kurba koda kurbi guda ne!!.😭

 ZAFIN DA BAWA YAKEJI YAYIN FITAR RAI 😭😭😭
Hakika Fitan rai yana da wani irin radadi wanda babu mai saninsa sai dai Mamaci..  

Mamaci yayin da ransa ya kusan fita, Muryarsa takan karye, Qarfin jikinsa yakan tafi.. Babu damar Eehu ko kururuwar zafin da yake ji. Domin zafin mutuwa ya riga ya ratsa dukkan sassan jikinsa..😭

"Ba zai samu damar neman taimako ba, ballantana adauke masa zafin radadin da yake ji. Sai yayi fatan wannan nishin da yakeyi ko zai zama dalilun samun rangwame, amma inaa!!.😭

😭😭Idan har akwai ragowar wani Qarfi gareshi shine za'a rika jin wani irin gurnani yana fitowa daga chan cikin Qirjinsa da Makogoronsa yayin da rai yazo fita.. Alhali launin fuskarsa ya chanza saboda tsananin halin da yake ciki
😭

 😭😭A wannan lokacin duniya da dukkan abin cikinta zasu zamanto ba komai ba... Ballantana dukiya ko Mulki ko wani gata... 'Dan Adam zai gane cewa ashe shi ba komai bane.. Kuma tun daga sannan zai fara nadamar lokutan rayuwarsa da suka tafi wajen sa'bon Allah😭😭
 Zan mutu 
Zaka mutu 
Zaki mutu 
Wlh wata rana za a wayi gari babu mu 
Wannan duniyar da muke nema 
Wannan duniyar da muke yiwa ado 
Wannan duniyar da muke taqama da ita 
Wlh ba matabbata ba ce 
Wata rana zamu tattaru a gaban mahaliccin mu domin auna ayyukan mu.. Allah ka gafarta mana ba Dan halin mu ba

AMERIKA TA JADDADA SHIRINTA NASAMARWA DA NIGERIA KAYAN YAKI

Amurka ta ce za ta yi duk wani abu mai yiwuwa wajen gaggauta samar wa Najeriya jiragen yaki na zamani masu saukar ungulu cikin lokaci, domin ta ci gaba da fatattakar 'yan ta'adda da su ka addabi kasar a 'yan shekarun nan.
Amurka ta ce za ta gaggauta samar wa Najeriya jiragen yaki ‘yan yayi, kuma na zamani, wato A-29 Super Tucano, cikin lokaci. Daraktan sashin tsaro da hadin kai na sojin saman Amurka, Birgediya Janar Sean Ferrel, ya nanata hakan yayin da ya jagoranci tawagar da ta je Najeriya, inda su ka tattauna da manyan hafsoshin sojan saman Najeriya.
Janar Ferrel, ya ce za su yi duk wani abu mai yiwuwa wajen gaggauta samar da jiragen don ci gaba da fatattakar ‘yan ta'adda. Tunda farko sai da babban hafsan rundunar sojin saman Najeriya ya yaba da irin goyon bayan da Amurka ke ba su wanda ya ce hakan ya taka rawa wajen irin nasarar da aka cimma a yaki da ta'addanci.
Kakakin rundunar sojin saman Air Commodore Ibikunle Daramola ya nuna kwarin gwiwar samun wadannan manyan jiragen yaki zai taimaka a gama da burbushin ‘yan ta'adda a kasar.
Tuni dai masana akan harkokin tsaro irin su Air Commodore Baba Gamawa mai ritaya, ya ce ya na da kwarin gwiwar Amurka za ta cika alkawarin samar da jiragen akan lokaci.
Ga cikakken rahotan

Monday, December 10, 2018

TUNUBU ACTION AGAINST BUHARI 2019 CAMPAINGN


Bola Tinubu officially Resingns From President Buhari's 2019 Campingn.

Facts have emerged why the National Leader of the All Progressives Congress, APC, Bola Tinubu, turned down an offer by the Presidency and National Leadership of the party, for him to lead President Muhammadu Buhari’s Campaign for the 2019 Presidential election.

A source close to the former Governor of Lagos State, disclosed that Tinubu asked to be left out of Buhari’s campaign, so that he can have enough time to re-organise the party in the South-West zone, ahead of the 2019 general elections.

“There is no doubt that Asiwaju is committed to President Buhari’s second term bid, and has started mobilising towards that, but he pleaded to be left out of the National Campaign Committee, so that he can re-organise the APC in the South-West, ahead of the coming elections.

“You know very well that the party is now in control of the six States of the zone, given the outcome of the recent Governorship elections in Ekiti and Osun States, but Tinubu feels that it is not yet a done deal.

“His thinking is that measures should be put in place to sustain the gain, by ensuring that the party retains Lagos, Oyo, Ogun, where Governorship elections will hold in the forthcoming general elections. So, his request should not be misconstrued as opting out of the APC Presidential campaign.”

However, another source close to the APC Leader, told our Correspondent that Tinubu’s main reason for excusing himself from the APC Presidential campaign, was for him to seize the opportunity of the 2019 general elections to consolidate his grip on South-West APC, ahead of the 2023 general elections. The feeling is that the APC National Leader wants to further energise his base in the South-West, following the various crisis and discontent that emanated from the primaries in some States.

As the saying goes, charity begins at home, so Tinubu’s action is consistent with this adage, as his eyes are firmly fixed on the horizon, in 2023. According to the source, Tinubu played a major role in the emergence of APC Governorship Candidates in Lagos, Oyo, and Ogun States, and feels that it would be a costly political gamble to leave the Candidates for the Presidential campaign, given the opposition against their candidacy from within and outside the party.

“There is no pretence that Tinubu is gearing to run for the Presidency, after Buhari might have concluded his second term, and the time for the ground work is now. So, the APC National Leader has practically launched that bid with the game he played during the party’s Governorship primaries.

“The calculation was to install his loyalists as Governors, in order to have a solid base, as well as to cripple other party Chieftains, who may pose a threat to his ambition in 2023. That informed his support for the party’s Governorship Candidates in Lagos, Oyo, and most importantly, Ogun State.

“Though he had his way during the primaries, the battle is yet to be over, because those who lost out have not given up. That is why you see fresh alignments and realignments about two months to the elections. Ogun State is a typical example; you saw how APC Lawmakers in the State and other Chieftains, dumped the party in their numbers.

“So, for Tinubu to keep hope alive ahead of 2023, he has to stay back home and make sure that his anointed Candidates; Babajide Sanwo-Olu in Lagos, Dapo Abiodun in Ogun, and Adebayo Adelabu in Oyo, emerge tops in the Governorship elections, though he is also working for Buhari’s re-election”, the source said.

It would be recalled, that the Minister of Power, Works and Housing, Babatunde Fashola, recently urged the people of the South-West to vote for President Buhari in the 2019 elections, to guarantee a return of power to the region, in 2023.

Meanwhile, the National Publicity Secretary of the APC, Lanre Isa-Onilu, who allayed fears over Tinubu’s position, said that there is no doubt that the party’s National Leader remains committed to the party, and that whatever stand he takes, would be in the interest of the party.

He said: “I have not seen the report you are talking about, but in the first place, that could be a bit hypothetical, as members of the Campaign Council have not been announced.

“What you should be certain of, is that whatever position Asiwaju Bola Tinubu takes, as someone who has demonstrated uncommon leadership for this party, it must be in the best interest of the party.

“So, if for any reason it is true that Asiwaju said he was not going to chair the Campaign Council, by the time you get the details, you will know he has taken the best decision.

“As l said, l have not seen that report, and l do not know the reasons he gave, and in any case appointments have not been announced as far as the Council is concerned. That is why l said it is hypothetical; but l am at peace and nobody in the party will lose sleep, because they are certain that Asiwaju Bola Tinubu is working 24/7 in the best interest of the party.”

Please leave your comment below and don’t forget to share.

KO BUHARI BAI ISA YA HANA NI FADAR GASKIYA -DINO MALAYE

Dan majalisar dattawan Najeriya mai jawo ce-ce-ku-ce, Sanata Dino Melaye ya ce ba zai yi shiru da bakinsa ba matukar ya ga wani abu da ake gudanarwa a gwamnati da bai dace ba.
Sanatan ya shaida wa manena labarai cewa baya tsoron tsage gaskiya a duk inda ta kama a fade ta, ba kuma ya duba daga jam'iyyar da mutum ya fito indai batun gaskiyar ya kama ko dan jam'iyyar adawa ta PDP ne, ko kuma APC mai mulki.
''Ni ba na tsoron kowa, idan akai abin da ba daidai ba kuma na ga babu gaskiya a ciki sai na fada, ba na jin tsoron kowa indai ina da gaskiya."
"A halin da ake ciki ni fa ko Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ko Bukola Saraki, ko Dogara kai ko uban da ya haife ni idan ya yi ba daidai ba sai na fada, babu wanda ya isa ya hana ni fadar gaskiya sai dai a kashe ni,'' inji Dino Melaye.
Sai dai har yanzu gwamnatin jihar Kogi ba ta mayar da martani ba game da batutuwan da sanatan ya zarge ta a wannan hirar ba, amma a baya ta sha musanta su.
A ranar Laraba ne rundunar `yan sandan kasar ta ayyana dan majalisar dattawan a cikin mutanen da take nema ruwa-a-jallo, bisa tuhumar da wata kotu ke masa ta taimaka wa miyagun ayyuka, zargin da ya musanta.
Haka zalika akwai kalubalen da yake fuskanta na kiranye daga al`ummar mazabarsa.

Thursday, December 6, 2018

HUKUNCIN FITA WAJE A GUN MATAN AURE- kashi na Biyu

Part 2
Haka kuma An karbo daga
Abdullahi Allah ya
yarda dashi,
daga Annabi (S.A.W) yace;
"Mace
dukkaninta tsiraici ce. Idan ta fita
waje sai shaidan ya riqa nunata.
Ma'ana sai yayi ta binta yana yi
mata wasu-wasi.
Manzon Allah (S.A.W) yace;
"Wani
namiji bazai kadaita da wata
mace ba face sai shaidan ya
zama na ukunsu" )
(Tirmizi ne ya rawaito shi)
Haka kuma Manzon Allah (S.A.W)
yace; Allah
yaji kan mutumin daya kyautata
tsakaninsa da matarsa. Lallai
Allah mai girma da daukaka ya
mallaka masa ragamarta.
Ya sanya shi ne mai kula akan
iyalinsa da ita"
Manzon Allah (S.A.W) yace;
"Kallo
kibiyace mai dafi daga kibiyoyin
iblis.
Wanda ya bar shi don tsoron
Allah Ta'ala
(wato wanda ya dai na kallon
mata dan tsoron Allah)
Allah zai bashi imani da zaiji
zakinsa a cikin zuciyarsa"
Haka kuma Dabarani ya rawaito a
cikin alqabir daga ma'akalu bin
yasar yace;
Lallai a soki dayanku
a kansa da allurar baqin karfe shi
yafi da ya shafi matar da bata
halatta gare shi ba.
Manzon Allah (S.A.W) yace;
Allah
ya la'anci mai kallo da wadda aka
kalla
Kai bama makarantan matan
aure ba. Hatta shiga a dai-daita daya
dasu ma haramun ne. Ammah
muntake wannan hukuncin kana
shiga nape da mata nima ina
shiga nape dasu. Ammah ni dan
ba yanda na iya ne.
Hujjana kuma shine
Manzon Allah (S.A.W) yace;
"Ina
tsoratar daku kadaita da mata.
Na rantse da Wanda raina yake
hannunsa.
Babu yadda za ayi
wani namiji ya kadaita da wata
mace face sai shaidan ya shiga
tsakaninsu.
Lallai mutum yayi gogayya da
aladen da yayi wanka da tabo ko
laka.
Shi yafi gare shi da yayi gogayya
da kafadar matar da bata halatta
gare shiba.
(badaruz zaujaini)
kaga kai tsaye wannan hadisin
ya haramta shiga a dai-daita da macen
da ba
matar kaba.
Wallahi Wallahi
Wallahi Bala'i ne babba Shiga a dai-daita da
mata domin kafaɗunku zai ringa
haduwa.
Haramun ne mutum ya jera da
macen da ba matarsa ba.
Ba
qanwarsa ba.
Haka hukuncin ma
yake akan mace.
Ita ma haramun
ne Ta jera da namiji. Ko ta shiga
a dai-daita
tare dashi.
Sai dai idan da lalura mai tsanani.
A aqidar musulunci
haramun ne matan aure taje
gidan biki.
Haramun ne taje
gidan suna.
Haramun ne taje
gidan mutuwa.
Saboda Annabi
muhammad (S.A.W) ya haramta
hakan a cikin ingantaccen hadisi.
Manzon Allah (S.A.W) yace;
"Mace
tsiraici ce, saboda haka ku
tsareta a gida.
Lallai mace idan ta
fita waje. Mutanen gidanta suka
ce da ita:
ina kike son zuwa ?
Sai tace zanje in gayar da marar
lafiya ko zanje wajen ta'aziyya.
To dai shaidan bazai daina binta
ba har sai ta fita daga gidan.
(wato har sai ta fita daga gidan
rasuwan da taje ta dawo gidan
ta)
To lallai mace baza ta nemi
yardar
Allah da wani abu ba.
fiye da tayi
zamanta a gidanta.
Tayi ta
bautawa Ubangijinta Tabi
mijinta)
Sayyidina Ali (R.A) Ya tambayi
matarsa fadimatu (R.A) yace
mene ne yafi alheri ga mata ?
Sai tace kada suga maza kada
maza su gansu.
Imam Ali ya kasance yana cewa:
bakwa jin kunya ?
Bakwa kishi ?
Mutum ya bar matarsa ta fita
cikin maza.
Tana kallonsu suna
kallon ta)
A'isha da Hafsatu Allah ya yarda
dasu.
Sun kasance. Wata rana a
zaune tare da Annabi (S.A.W)
sai
dan Ummu maktum ya shigo.
Shi kuma ya kasance makaho ne.
Sai Annabi (S.A.W) yace; ku tashi
ku ɓuya"
Sai suka ce ya Manzon Allah shi
wannan ba makaho bane.
Baya ganinmu kuma bai sanmu
ba ?
Sai Annabi (S.A.W) yace; To ku
makafi ne ?
Ku ba kuna ganinsa ba ?
(ABU DAWUDA DA TIRMIZI DA
NISA'I NE SUKA RAWAITO SHI)
Wannan hadisin yana nuni kan
cewa haramun ne. Suma Mata su ga
mazan da ba nasu ba. Tunda
gashi dai Annabi ya kori matansa
Sun shiga daki.

Wednesday, December 5, 2018

HUKUNCIN FITA WAJE A GUN MATAN AURE - fita da Daya

fitan matan aure waje ba tare da
wani lalura ba haramun ne. Sai
dai idan aikin hajji za taje ko
aikin umara.
Haka kuma fitan
matan aure zuwa makaranta
haramun ne. Don Allah ya
haramta hakan a cikin suratul
nur.
Haka zuwa gidan suna ko
gidan aure ko gidan mutuwa kaf
haramun ne. Wannan shine
aqidar muslunci...
Masu aqidar cewa makarantan
matan aure ya halatta. Suna kafa
hujja ne. Da wannan hadisin na
cikin sahihul bukhari hadisin
yana cewa =
haa dasana Adam qala; haa
dasana shu'uba qala; hadasana
ibni Al-asbihan qala; yace: naji
Aba salih shine zakwan yana
zantar wa daga Abi sa'id Al-
khudri qala yace;
mata sukace da
Annabi (S.A.W) maza sun rinjayar
mana. Kai ka sanya mana wata
rana daga gareka.
Sai yayi musu
al-kawarin ranar da zai rika
haduwa dasu domin daukar ilimi
yayi musu wa'azi kuma ya
umarcesu.
Daga cikin abinda ya
gaya musu..
"BABU WATA MACE
DAGA CIKINKU DA 'YA'YANTA UKU
ZASU RIGATA GIDAN GASKIYA SAI
SUN ZAMAR MATA KATANGA DAGA
SHIGA WUTA"
sai wata mace tace;
ko biyu ma ?
Sai Annabi (S.A.W)
yace; "KO BIYU NE"
(Duba cikin sahihul bukhari littafi na uku kitabu al-ilmu babi
na talatin da biyar number na
talatin da biyar hadisi na dari da
guda daya 101)
Wannan shine hujjansu masu
cewa makarantan matan aure ya
halatta.
To anji Annabi ya
karantar da mata.
Shi Annabi ai
ma'asu mine. Baya sabon Allah.
Kuma Baya jin sha'awan mata in
ba matansa ba.
Kuma Duk matan
duniya muharramansa ne. Babu
aure a tsakaninsu.
To kai kuma
mai makarantar da matan aure baka jin sha'awane. Da
zaka tara matan mutane ka
karantar dasu.
Idan kai musulmin
gaskiya ne to ai Allah ya haramta
hakan. Dan yace idan kunga
matan da ba naku ba to ku kulle
idonku.
Duba cikin
suratul An-Nur (24) aya na talatin
da daya 31. Allah yana cewa =
Wa
qul lilmu'minaati yaghdudna min
absaarihinna wa yahfazna
furoojahunna wa laa yubdeena
zeenatahunna illaa maa zahara
minhaa walyadribna
bikhumurihinna 'alaa
juyoobihinna wa laa yubdeena
zeenatahunna illaa
libu'oolatihinna aw aabaaa'i
hinna aw aabaaa'i bu'oolati
hinna aw abnaaa'ihinaa aw
abnaaa'i bu'oolatihinnna aw
ikhwaanihinnna aw baneee
ikhwaanihinna aw banee
akhawaatihinna aw nisaaa'i
hinna aw maa malakat
aimaanuhunna awit taabi'eena
ghairi ilil irbati minar rijaali awit
tiflillazeena lam yazharoo 'alaa
'awraatin nisaaa'i wala
yadribnna bi arjulihinna min
zeenatihinn; wa toobooo ilallaahi
jammee'an aiyuhal mu'minoona
la'allakum tuflihoon =
Kacewa
muminai mata su riqa runtse
idanunsu. Su kiyaye farjojinsu.
Kada su bayyana adonsu sai dai
abin da yake a fili. Su riqa sako
mayafansu a kan rigunansu.
Kada kuma su bayyana ado sai
ga mazajensu. Har izuwa fadin
Allah ta'ala inda yace =
Kada su
riqa buga kafafuwansu don a
san irin abin daya buya na
adonsu ku tuba izuwa ga Allah
gaba dayanku. Yaku masu imani.
Ko kwa sami babban rabo)
Kaga wannan ayan ta kore
mutum musulmi yayi mu'amala
da mata. Sai dai idan matansa
ko muharramansa.
Daga cikin hujjojin mu na
haramta fitan matan aure akwai
wannan ayan
Ka duba A cikin suratul AL- AHZAB
(33) aya na talatin da uku 33. Allah
yana cewa =
Wa qarna fee bu
yoo tikunna wa laa tabarrajna
tabarrujal Jaahiliyyatil oolaa =
Kuzauna a gidajenku kada ku
dinga yin ado kuna fita kamar
yadda mutanen zamanin
jahiliyyar farko suke yi)
Wannan ayan ta haram tawa
matan aure yin yawo. Ko ina ba a
yarda ta fita ba.
Haka kuma idan aka kara duba cikin
surah al-ahzab aya na (53) Allah yana cewa =
Wa izaa sa
altumoohunna mataa'an
fas'aloohunna minw waraaa'i
hijaab; zaalikum atharu
liquloobikum wa quloobihinn; =
Idan zaku tambayesu wani abin
buqata to ku tambayesu ta bayan
tsari (wato kar kuna kallon juna)
Lallai wannan shine zaifi
tsarkakewa ga zukatanku da
zuqatansu)
Kafin in fara kawo hadisai. Duk
hadisan da zan kawo su a nan
kaje ka nemosu Zaka samu. Idan
kuma iliminka bai kai ka iya
karanta manyan littattafai ba. Irin
su sahihul bukhari da sahihul
muslim. Da abu dawda da sahihul
tirmiz ba.
To kaje ka nemi littafin =
LISSHAIKH UTHMAN ABIBAKAR
IMAM HARATI HAMDILLAH
sunan littafin BUGYATUL
MUSLIMIN WA KIFAYATUL WA

Tuesday, December 4, 2018

Maganin Kaushi da Fasa A lokacin Sanyi

Kada ka/ki bar kafar ki da kaushi,ko faso.zanin
gadon ki ya dinga kama kafar ki..wasu matan da
mazan,rashin tsabta ce,wasu kuma halitta
ce.wasu kuma na ciwo ne.to ko na menene zan
fadi hanyoyin da za'a magance shi.don illar
kaushi da faso ba ta tsaya anan kadai ba,don
yana ragewa mace ni'ima sosai.to ko don
wannan a nemi magani.
MAGANIN KAUSHI
*A SAMI KOFI 1 NA RUWAN KHAL AHADA DA
LEMON TSAMI 4 SAI A SHAFE KAFAR
KULLUM,SAU 2 ARANA BAYAN AN WANKE DA
MINTI 15 SAI ASHAFA ZAITUN,ZA'A GA ABIN
MAMAKI
*HULBA DA LALLE COKALI 3 BABBA SAI ASA
RUWA KOFI 3 ATAFASA SU,IDAN YA FARA
HUCEWA,SAI ASA KAFAR,BAYAN MINTI 2O SAI
ACIRE AWANKE ASHAFA ZAITUN.
MAGANIN FASO
*ZAITUN BABBAN COKALI 20 A DAFA DA
TAFARNUWA 1 AZUBA A MAZUBI ADINGA
SHAFAWA SAU 2 ARANA
*MAN KIRWA A HADA SHI,DA ZAITU LUS ADINGA
SHAFAWA YANA WARKEWA DA WURI.

Monday, December 3, 2018

zagin Shugaba buhari siffane na munafurci- inji shehk kabiru gombe

sheik kabiru gombe
"idan kaga musulmi dan arewa me hankali
yana zagin buhari to matsiyaci munafukine,
da zaka tambyi mutum akan me yasa yake
zagin buhari ? ze ce maka buhari ya kawo
yunwa fatara da talauci to kawai ka samasa
kaulasan domin baisan Allah ba bashi kuma
tauhidi" a cewar malamin Sannan mutuna da hadisai da
suka haramta mana zakin shuwagabanni to yan nigeria
musan irn kalaman da zamu ruka fadi akan shuwa gabanni
amma mukiyaye harshenmu daga zaginsu ko ma rabaura
duniya da kahira allah yasa mudace ameen.

Saturday, December 1, 2018

BAYANAN MALAMAI AKAN ISTIMNA'I (MASTURBATION)

Bayani yazo daga Sayyid Sabiq a littafinsa Fiqhus-
Sunan (cairo ed. 1987) (vol.2 p.581...583) yace:
Istimna'i yana vata xabi'a da tarbiyyar dake
tattare da xan Adam… sannan yace: Malaman fiqh
sun samu savani wajen bayanin matsalar, wasu
sun tafi kan cewa harmun ne muxlaqan, wasu
sunce haramunne a wasu matsalolin, sannan za su
iya wajabta a wasu (Wajib), a ya yin da wasu suka
ce ai istimna'i makaruhi ne.
Daga malaman da suka haramta istimna'i kai tsaye
sune ‘yan mazahabar Malikiya, Shafi'iyya…. Hujjarsu
kuwa kan haramtawar shi ne fadar Allah a cikin
suratul muminun aya ta biyar zuwa ta bakwai
cewa: "Kuma waxanda suke ga farjojinsu masu
tsarewa ne. Face a kan matan aurensu, ko abin da
hannayen damansu suka mallaka, to lalle su ba
waxanda ake zargi bane. Saboda haka wanda ya
nemi abin da ke bayan wancan, to waxannan sune
masu qetare haddi". Tom ni dai daliba ce amma na
fahimci cewa ayoyin na nuni ga cewa lalle ne ya
kamata ko ya wajaba mu tsare farjinmu sai ga
abin da hannun dama suka mallaka, misalin matar
aaure ta halal ko kuma baiwa, inko ka aikata wani
abu da farjinki/ka ba daga waxannan abubuwa ba,
to ka shiga cikin masu ketare haddi.
Dan haka ne su malaman suke ganin abin da yafi ga
mutum kawai yabi abin da Allah ya halasta masa,
ya kuma qauracewa waxanda aka haramta, koda
kuwa da kokwanto ne. Domin manzan Allah
(Sallallahu Alaihi Wa Sallam) yace: “Da'a ma
yuribuka ila ma la yuribuka.... kabar abin da ka ke
kokwanto ya zuwa wanda baka kokwanto” .
A Mazahabar Hannafiya Su kuma sun tafi ne akan
cewa: eh sun yadda haram ne, amma haramcin zai
karfafa ne akan wasu a yayin da wasu za su sami
uzuri, saboda suna ga da mutum ya aikata zina ai
gara yai istimna'in yafi mai sauki... amma duk da
haka sunce haramci yana kan wanda kawai zai
aikata shi ne dan jin dadi. Amma sassaucin zai hau
kan wanda baida aure ne, yanayi kafin yasan illar
abun, amma da ya sani ya kamata yayi qoqarin
kiyayewa.
Sai Mazhabar Imam Ahmad bin Hambal (Hambaliya):
Suma dai sun ce haramunne sai dai in anyi ne dan
tseratar da kai daga faxawa harkar zinace zinace,
ko tsoron wani abu da zai cutar da lafiya ga
marasa aure kuma ba halinyi, to anyi mai
rangwame.
Wannan bayani kai tsaye ne ga maza da mata.
Ibn Jarir a wani bayanin da yai a Ikhtilaf Al Fuqaha
dinsa wanda ya xakko daga bayanan Al Sayyid al
Murtadha al Zabidi a kan rubutunsa na ihya’u
ulumud din (shafin farko na littafin kan maganar
aure, bangaren dake bayanin matsaloli da
mahimmancin aure) yace: Na karanta a littafi
game da bayanan vangarora na Ibn Jarir Ax-
Xabari, abun da yazo kan tambaya game da
istimna'i. Al- Ala Ibn Ziyad Ibn Matar (shafi 94)
yace: wannan yardajjen abu ne wanda mukayi a
sansanonanmu, wanda Muhammad Ibn Bashshar Al
Abdi ya sanar damu cewa Mu'adh Ibn Hisham Yace:
Yaji daga babansa daga qatada daga Al’ala: Al
Hassan Al Basri, Al- Dahhak Ibn Muzahin da mutane
masu yawa a tare dasu yace: Ibn Abbas Yace: Yafi
sauki da mutum ya aikata zina alhali yana da aure
ko beda shi, amma Auren baiwa yafi alkhairi daga
aikata hakan (wato da mutum yai istimna’i gara
ya auri baiwa, duk da shari na kyamar auren
baiwa), wannan ko ya nuna cewa lailai kam
istimna’i ba qaramin muni yake da shi ba!.
Anas Ibn Malik Yace: Duk wanda ya aikata wannan
aiki sam bai hallatta ba, wanda munji hakan daga
Magabata.
Sannan ga waxanda suka xau abin da Imam Shafi'i
yace: Lallai sun xauko ayyukansu daga Fadin Allah
Ta’ala cewa: Alladhinahum li furujihum hafizun…
Kuma waxanda suke ga farjojinsu masu tsarewa
ne.... sai aya ta shida da bakwai da ke cewa: face
akan matan aurensu, ko kuwa abin da hannayen
damansu suka mallaka, to lallai su ba waxanda
ake zargi bane.... saboda haka wanda ya nemi abin
da ke bayan wancan to waxannan sune masu
qetare haddi (iyaka).
Anan dai abin da ake so a nuna lallai fa mata da
baiwa sune ke da ko ka ke da damar gamsar da
kanka ta hanyar su, duk wani abu savanin haka to
bai hallata ka aikata shi ba.
Masu istimna sukan kasance cinkin qunci da rashin
jin

Friday, November 30, 2018

Maganin Ciwon Ulcer


Yan uwa masu daraja da daukaka ganin yadda
Azumi ya gabato wanda muke saran gobe ko jibi za
a tashi da shi yasa naga ya dace in dan bada
gudunmawa ga masu fama da wannan lalura don
naga wasu har ajiye Azumi sukeyi saboda wannan
lalura ina fatan Allah ya basu lafiya
Yan uwa wanda Allah ya jarabceshi da wannan
lalura yayi kokarin ya kiyaye wasu abubuwa
-shan sigari da duk wani nau'in abubuwa da suka
shafi hayaki da kan iya jawo cuta
-shan magunguna barkatai ba bisa ka'ida ba
-shan abubuwa masu yaji da zasu jawo radadin ciki
da sauran duk wani abu da kan iya jawo cutar
ABUBUWAN DA KAN TAIMAKA WAJEN MAGANCE CIWON
ULCER
-habbatus sauda'a
-hulba
-karas
-zogale
-tafarnuwa
-ayaba
-kwakwa
-zuma
-kabeji da sauran wasu abubwa da kan iya
taimakawa wajen magance cutar
MAGANIN CIWON ULCER
Wanda yake fama da wannan lalura sai ya jarabta
daya daga cikin wadannan hanyoyi insha Allahu zai
samu lafiya da yardar Ubangiji
- A samo ayaba a yayyanka a shanya a rana in ya
bushe sai a nike a rika diban garin cokali 2 a hada
da zuma cokali guda ana sha safe da yamma
- A dafa yayan hulba cokali 2 ana sha da zuma dan
kadan ko kuma a hada garin hulba ana sha da
madara safe da yamma
- A dafa ganyen zogale ana sha da Zuma safe da
yamma
- A rika cin tafarnuwa guda 3 ko 2 kullm bayan
anci sai asha ruwa Kofi guda
- A samo garin habba da hulba a had a da zuma
ana shan cokali guda da safe kafin aci komai
Muna fatan Allah s.w.t ya bamu lafiya
M.A 08

Maganin Ciwon Suga da Hawan Jini

Ko ka san cewa masana ilimin kimiyyar magunguna
na Kasar Sin da India sun tabbatar da cewar daya
daga cikin manyan magungunan warkar da ciwon
suga (diabetes) shine ganyen mangwaro?
Ganyen magwaro na dauke da sinadarai masu
yawan gaske da ke amfana wa jikin Dan’adam,
amma kash! Mutane da dama basu sani ba.
Yadda ake amfani da shi a matsayin maganin cutar
suga ( Diabetes)
(1) ka tsinko ganyan mangwaronka masu kyau sai
ka wanke su sosai
(2) Ka sanya ruwa a murhu ka tafasashi har na
tsawon minti biyar ba tare da ganyen ba.
(3) Sai a zuba ganyen a cikin ruwan zafin da ke kan
murhu tare da OLIVE oil wato man Zaitun, a barshi
yayi ta tafasa har na tsawon mintuna biyar zuwa
goma.
(4) Sai a sauke shi a tace
(5) Sai a sanya shi cikin kwano ko gilashi mai kyau
a barshi ya kwana
(6) Sai a sha wannan ruwan da sassafe bayan ka
tashi daga barci, kafin ka ci komai.
Wannan maganin, yana kawar da abubuwa marasa
kyau masu guba daga jikin mutum, kuma yana rage
yawan suga da ke cikin jini. Yana kuma saukar da
hawanjini sosai.
Haka kuma yana taimakawa matuka wajen
kwantar da tari, ASTHMA, yakan sa ka samu
numfashi mai kyau mai sauki.
Zaman dar-dar ko rashin nutsuwa sosai
(restlessness), Idan ka zuba cokali biyu ko uku a
cikin ruwan wankan ka, sannan kayi wanka dashi,
yana sanya kaji jikinka garau kuma kaji hankalin ka
ya kwanta soasai.
Dutsen dake cikin hanta ko Madata ko Koda (wato
kidney stone), mai wannan ciwon zai iya busar da
ganyen mangwaro a inuwa sannan a daka shi a
zuba garin acikin kofi/glass ko kwano a barshi ya
kwana a rinka sha kullum da safe. Wannan yana
narkar da dutsen dake jikin koda sosai.
Tari da Gushewar Murya ko Asthma ko Murya ,
A dafa ganyen Mangwaro a sanya masa Zuma
kadan yana taimakawa kwarai da gaske cikin
sauri.
> Attini ko kashi da jinni; Sai a shanya ganyen a
inuwa a busar dashi a mayar dashi gari, a rinka
sha sau uku a rana . Yana tsayar da wannan
cutar.
> Ciwon Kunne; Idan aka tatse ruwan ganyen
mangwaro aka dan dafa shi, sai a rinka digawa a
cikin kunnen. Wannan na maganin ciwon kunne.
Kunar Wuta
Sai a kona ganyen mangwaro har ya zama toka, sai
a rinka barbadawa a wurin da aka kone, yana
warkar da kunar cikin sauri zai bushe In Sha-
Allahu.
Shakuwa da ciwon makogoro
Idan kana shakuwa ko zafin makogwaro. Sai ka
kona ganyen mangwaro ka shaki hayakin, yana
maganin tsayar da shakuwan da kuma ciwon
makogwaro.
Ciwon ciki
Idan kana yawan ciwon ciki sai ka sanya ganyen
mangwaro a cikin ruwan dimi ka barshi ya kwana
sannan ka sha da safe kafin kaci komai. In ka juri
yin hakan zai warkar maka da ciwon ciki kowane
iri ne in Allah Ya yarda.
Shan ganyen mangwaro a kai a kai yana kuma kara
inganta garkuwan jiki kuma yana maganin hana
kumburin ciki. Yana da kyau ka jurewa shan
wannan ganyen mangwaro a duk safiya domin ganin
yadda suga dake cikin jikin ka zai sauka cikin sauri.
Allah (SWT) yasa mudace.

Maganin Ciwon Hanta Cikin Sauki


Ciwon hanta na daya daga cikin manyan ciwuka da
suke da wuyar magancewa a duniya amma da
Yardar Allah duk Wanda yabi abun da zamu fadi
za'a samu waraka da Yardan Allah.
ALAMUN CIWON HANTA
Akwai matsanancin ciwon kai da ciwon malariya da
typhoid akai-akai,
Haka zakaji ciwon jiki da rashin karfin jiki, ciwon ciki
mai tsanani,
Yawan haraswa dakuma tashin zuciya koda ruwa
kasha,
Ido yakanyi yellow, da rashin dandano a baki, fitsari
ya koma yellow, ko matsananci zazzabi da jin sanyi
,bayan gidan mutum yakan koma kalan kasa.
Ga duk Wanda yaji wadannan alamu sai yayi kokarin
zuwa asibiti domin Gwaji
A daina tsoron gwaji domin magance cutar tana
farkonta yafi sauki akan sanda zata tsananta.
Masu ulcer dake yawan ciwon ciki da yawan
haraswa da tashin zuciya suna magani ba sujin
sauki suyi kokarin duba lafiyar hantar su domin
takan hadu da masu ulcer sosai.
MAGANINTA
1. A samu garin habba cokali 10
2. Garin Sidir cokali 5
3. Garin tin cokali 5
4. Garin bawon kankana cokali 10
5. Garin Citta cokali 1
6. Garin tafarnuwa cokali 1
7. Garin Hidal cokali 5
8. Garin zogale cokali 3
9. Garin Yansun da raihan da kusdul hindi cokali 6
Sai a hadasu waje daya a samu Zuma lita biyu mai
kyau sai a zuba ciki a juya a hadu sosai sai a dinga
shan cokali uku sau uku a rana.
Fadakakarwa
A guji amfani da nama musamman Jan nama da
sauran abun mai ciwon hanta baya bukata.

ABUBUWAN DA AKE SO MACE TA FI MIJINTA DA SU


*Tambaya*
Aslkm, malam ya azumi dafatan kasha ruwa lafiya.
WASU TAMBAYOYI NAKE ROKON Malam daya
taimakamin da amsoshinsu in Allah yasa malam
yasansu. 1. SHIN MALAM Wai a kwai wasu abubuwa
uku da ake so mata tafi mijin da zata aura dasu,
sannan shima akwai abu guda uku da'akeso yafita
dasu?, sannan akwai wadanda sukayi musharaka
akansu, DAFATAN MALAM YASANSU KUMA ZA'A
TAIMAKAMIN DA Su. NAGODE
*Amsa*
To dan'unwa masana ilimin zamantakewar aure
suna cewa, ana so mace ta fi mijinta da abubuwa
uku:
1. Ta fi shi a kyau.
2. Ta fi shi kananan shekaru.
3. Ta fi son shi, sama da yadda yake sonta.
Ana so miji ya fi matarsa da abubuwa uku:
1. Ya fi ta kudi.
2. Ya fi ta ilimi.
3. Ya fi ta jarunta.
Ana so su hadu a abubuwa uku:
1. Ya zama akwai yaran da yake hada su.
2. Ya zama addininsu daya.
3. Ya zama dukkansu suna son tarbiyya.
Idan aka samu wadannan uku-ukun, to za'a samu
jin dadin aure.
*_DON NEMAN KARIN BAYANI KA NEMI SHIRIN DA NA YI A
FREEDOM RADIO RANAR: 3 GA RAMADHAN 1434 HI, A
SHIRIN NA MINBARIN MALAMAI._*
Allah ne mafi sani.

HANYOYIN SAMUN SHIGA ALJANNAH GUD (91)


Hadithi daga Thabitu bn Ajlan daga Alqasim bn
Muhammad daga Abu Umamah (rta) yace Manzon
Allah (saww) yana cewa :
"IDAN RANA TA FITO DAGA MAFITARTA KAMAR SIFFARTA
NA LOKACIN LA'ASAR SANDA TAKE FADUWA A
MAFADARTA, SAI MUTUM YA SALLACI RAKA'A BIYU DA
SUJADU GUDA HUDU, TO ZA'A RUBUTA MASA LADAN
WANNAN WUNIN KUMA A KANKARE MASA KUSAKURENSA
DA ZUNUBANSA. KUMA IDAN YA MUTU AWANNAN RANAR
ZAI SHIGA ALJANNAH".
ADUBA :
Mu'ujamul Kabeer na Tabaraniy (Juzu'i na 8 shafi
na 192).
QARIN BAYANI
***************
Wannan lokacin da ake nufi acikin wannan hadisin
shine lokacin hantsi. Domin shine ka'dai lokacin da
yayi kama da lokacin faduwar rana.
Hakika sallar walaha teana da lada mai yawa.
Manzon Allah (saww) ya fadi falalarta acikin
hadisai masu yawa.
Har ma akwai hadisin dake nuna cewa duk wanda
ya sallaci walaha ladansa kamar na wanda yayi
sadaqah ne sau 360.
Allah yasa mu dace da samun wannan babbar
falala. Ameen. Zaka iya yinta kafin ka tafi wajen
aiki ko kasuwarka. Tun daga karfe 7:30 har zuwa
11:45 duk lokacin Walaha ne. Hasali ma lokacinnata
yafi haka fa'di.
Allah yasa mu dace ameen.

RAKA'A (2) DA SUKAFI DUNIYA DA ABUN DA KE CIKINTA



ﻗﺎﻝ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ: ﺭﻛﻌﺘﺎ ﺍﻟﻔﺠﺮ ﺧﻴﺮ ﻣﻦ ﺍﻟﺪﻧﻴﺎ
ﻭﻣﺎ ﻓﻴﻬﺎ . ‏( ﺭﺍﻩ ﻣﺴﻠﻢ )
Manzon Allah (S.A.W) yace: Raka'o'i biyu sun fi
Duniya alkhairi da abun ke cikinta. (Muslim ne ya
rawaito)
Wace Sallace Wannan, Kuma a wana lokaci ake so
mutum yayita?
= Wannan Sallan itace Rakatayil Fajr, me raka'a
biyu, wacce ake yinta bayan futowan Alfijir, kuma
kafin a shiga Sallahn Asuba.
Ya tabbata acikin Hadisi, Manzon Allah (S.A.W) yana
karanta Fatiha ne acikin duk raka'a biyun.
Haka nan a wani Hadisin ma ya tabbatar da
Manzon Allah S.A.W ya karanta (Qul ya ayyul
kafirun a raka'an farko da Qul Huwallahu a raka'a
ta fiyu). Duk wanda mutum ya ɗauka yayi dai-dai.
GA HADISAN DA SUKA TABBATAR DA HAKAN:
1. ﻭﻋﻦ ﻋﺎﺋﺸﺔ — ﺭﺿﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻬﺎ — ﻗﺎﻟﺖ: ﻛﺎﻥ ﺍﻟﻨﺒﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﺻﻠﻰ
ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﻳﺨﻔﻒ ﺍﻟﺮﻛﻌﺘﻴﻦ ﺍﻟﻠﺘﻴﻦ ﻗﺒﻞ ﺻﻼﺓ ﺍﻟﺼﺒﺢ ﺣﺘﻰ
ﺇﻧﻲ ﺃﻗﻮﻝ : ﺃﻗﺮﺃ ﺑﺄﻡ ﺍﻟﻜﺘﺎﺏ؟ ‏( ﻣﺘﻔﻖ ﻋﻠﻴﻪ )
2. ﻭﻋﻦ ﺃﺑﻲ ﻫﺮﻳﺮﺓ – ﺭﺿﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻪ – ﺃﻥ ﺍﻟﻨﺒﻲ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ
ﻭﺳﻠﻢ ﻗﺮﺃ ﻓﻰ ﺭﻛﻌﺘﻰ ﺍﻟﻔﺠﺮ: ﻗﻞ ﻳﺎ ﺃﻳﻬﺎ ﺍﻟﻜﺎﻓﺮﻭﻥ، ﻗﻞ ﻫﻮ ﺍﻟﻠﻪ ﺃﺣﺪ .
‏( ﺭﻭﺍﻩ ﻣﺴﻠﻢ )
1. An karɓo hadisi daga Aisha Allah ya ƙara mata
yarda tace: Annabin Allah S.A.W ya kasance yana
sauƙaƙe raka'o'i biyu waɗanda suke kafin Sallahn
Asuba har sai nace: Shin kana karanta fatiha ma
kuwa? (Bukhari da Musim suka rawaito)
2. An karɓo Hadisi daga Abu Huraira Allah ya ƙara
masa yarda– Allah Annabi S.A.W ya karanta acikin
Raka'atal Fajr Qul Yaa ayyuhal kafirun, Qul
Huwallahu Ahad. (Muslim ne ya rawaito)
Ɗan uwa, Yar uwa!
Kar abarmu a baya, domin wannan wata dama ce
agaremu baki ɗaya na samun soyayyar Allah da
kuma tsira a duniya da lahira, idan muka dauwama
akan aikin alkhairi irin waɗan nan.
Manzon Allah (S.A.W yace: Mafi soyuwan ayyuka
agurin Allah, sune waɗan da aka dauwama ana
aikatasu ko da kuwa ƴan kaɗan ne.
Yaa Allah, Ka dauwamar da mu akan aikata irin
wanga ayyuka na alkhairi.

MUTANE NAU'I BIYU NE



ﻗﺎﻝ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ: ﺍﻟﻨﺎﺱ ﺭﺟﻼﻥ: ﻋﺎﻟﻢٌ ﻭﻣﺘﻌﻠﻢٌ،
ﻭﻻ ﺧﻴﺮ ﻓﻰ ﺳﻮﺍﻫﻤﺎ . ‏( ﺭﻭﺍﻩ ﺍﻟﻄﺒﺮﺍﻧﻲ )
Manzon Allah (S.A.W) yace: Mutane kala biyu ne:
Me ilimi da me neman ilimi, babu alkhairi ga waɗan
da basu ba. (Ɗabrani ne ya rawaito)
Duk mutumin da be kasance cikin jerin mutane
biyun nan ba, wato me ilimi ko kuma me neman
ilimi, to tabbas ba ze samu wannan alkhairi ba,
hasali ma shi mutacce ne. Kamar yanda Manzon
Allah ya faɗa acikin Hadisi.
Kuma ilimin da ake magana anan shine na addini.
Domin shi kaɗai ne aka wajabta mana nema wala
mace, wala namiji. Saboda da ilimin addini kaɗai
zaka san yanda zaka cika alƙawuran da ka ɗauka
ma Allah tun kana cikin mahaifiyarka cewa: Zaka
bauta ma Allah shi kaɗai, ba zaka haɗa shi da
komai ba wajen bauta. Kuma hakan ba ze yuwu ba
se da ilimi.
Amma ba wai ilim zamani ake nufi ba, wanda shima
yana da nashi amfanin sosai. Amma ka tabbata
kayi ilimin addininka kafin na zamani.
Domin duk duniya babu # jahili se wanda bashi da
ilimin addini ittifaƙan.
Ya Allah, ka bamu ilimin addininKa me amfani.
Aameen...

Abubuwa* *biyu* *basu *da* *riba.*


Abubuwa* *biyu* *basu *da*
*riba.*
1 Soyayya ba Aure
2 Aure ba soyayya
.............................
*Abubuwa biyu sukan dasa*
*kauna.*
1 Kyawawan dabi'u
2 Gaskiya
.............................
*Abubuwa biyu kan* *rusa*
*Abota.*
1 Karya
2 Gulma ko rashin yadda
..............................
*Abubuwa*
*biyu kan kara*
*kwarjini.*
1 Rukon amana
2 Ibada
..............................
*Abubuwa biyu nasa* *kunci.*
1 Cin mutuncin manya
2 Kazafi
..............................
*Abubuwa biyu nasa farin*
*ciki.*
1 Kyautatawa
2 hakuree
.............................
*Abubuwa biyu nasa*
*kusanci ga Allah.*
1 karatun qur ani
2 bin dokokinsa
.................,.............
*Abubuwa biyu nasa*
*shedan ya gujeka*
1 Ambaton Allah
2 bujirewa son xuciya
..............................
*Abubuwa biyu nasa* *ibada*
*ta karbu*
1 tauheedi
2 ikhlassi
..............................
*Abubuwa biyu da Allah*
*Yakeso*
1 Kyautatawa
2 kyakkyawan hali
......,.......................
*Abu biyune yasa na turo*
*sakonnan*
1 kasancewa musulmi
2 son da nakewa
musulunci
...........................
*Abu biyu nakeso kayi in ka*
*karanta*
1kayi aiki da shi
2 katura ma abokanka
musulmi

FA'IDODIN DAKE CIKIN YIN AURE


Fa'idodin da suke cikin aure ba zasu Kididdigu ba.
Amma ga wasu ka'dan daga ciki zamu lissafo
kamar haka:
1. Yin aure biyayya ne ga umurnin Allah da
Manzonsa (sallal Lahu alaihi wa aalihi wa sallam).
2. Yin aure yana sanya Manzon Allah (saww) farin
ciki aranar lahira. Yace : "Kuyi aure ku hayayyafa.
Domin ni zanyi ma sauran al'ummomi alfahari daku
aranar Alkiyamah".
3. Ta dalilin aure zaka samu wanda Zai fito ta
jikinka, har ya girma yana Kalmar Shahada!! "LA
ILAHA ILLAL LAHU MUHAMMADUR RASULALLAHI.
4. Ta dalilin aure ne zaka samu Zuriyar da zasu yi
maka addu'a bayan rasuwarka. Wannan yana daga
cikin ayyukan da ladansu ba zai yanke ba har
abada.
5. Yin aure ya kan zama dalilin runtsewar idanun
mutum daga kalle kallen Haramun, sannan ya kare
masa al'aurarsa daga Zina.
6. Ta dalilin aure ne zaka samu damar taimaka ma
'Yar uwarka Musulma, ka aureta, ka Kiyayeta
kenan daga Zina.
7. Ta dalilin aure ne zaka samu cikar addininka, da
ninkawar ladanka fiye da wanda bashi da aure.
8. Ta dalilin aure ne zaka samu ladan ciyarwa da
Matarka, da daukar nauyinta, da ladan samar
mata da Mazaunin da zata rayu.
9. Ta dalilin aure ne zaka samu damar Qara yawan
Musulman duniya ta hanyar haihuwar da zaka
samu.
10. Ta dalilin aure ne zaka samu damar Karkatar
da himmarka daga kan neman biyan bukatarka ta
hanyar haram izuwa ga hanyar halal. Da kuma
samun ladan saduwa da iyalanka.
11. Zaka samu lada mai girma sosai idan Har Allah
ya azurtaka da 'Ya'ya mata guda biyu, kumq kayi
hakuri dasu ka kyautata musu, ka kyautata
tarbiyyarsu, Su zasu zama Garkuwarka daga shiga
wuta.
12. Idan kuma har 'Ya'yanka guda biyu suka rasu,
kuma kayi hakuri, to Allah zai shigar dakai Aljannah
saboda wannan.
13. Ta dalilin aure zaka samu Qaruwar mutuncinka
da darajarka acikin al'ummah. Ka shiga sahun
mutanen da zasu iya jagorantar lamuran rayuwar
al'ummah.
14. Ta dalilin aure ne zaka Samu Taimakon Allah
cikin al'amarinka. Kamar yadda Manzon Allah
(saww) yake cewa: "MUTUM UKU, HAKKI NE AKAN
ALLAH YA TAIMAKESU
(a) WANDA ZAI YI AURE DON NUFIN KAME MUTUNCINSA.
(b). BAWA WANDA YAKE NEMAN 'YANCINSA SABODA YA
SAMU DAIDAITUWA (ACIKIN ADDINI)
(c). MUJAHIDI (MAI YAKI DON DAUKAKA ADDININ ALLAH).
15. Ta dalilin aure ne zaka samu Qaruwar yawan
dangi. Domin duk mutanen da ka auri 'yarsu ko
Qanwarsu, to ka zama nasu.
16. Ta dalilin aure ne zaka samu zuriyya tsarkaka
wadanda zasu bauta ma Allah kuma za'a baka
ladan dukkan aikin ibadar da sukayi.
* ZAUREN FIQHU yana kira ga Matasan da suke da
ikon yin aure, lallai aje ayi aure. arage burin duniya.
Kullum rayuwa tafiya take yi.

Yadda ake wankan janabaa



Daga Marigayi Sheikh Jafar Mahmud Adam Kano.
Wankan Janaba yana da siffa guda biyu: Akwai
'siffatul ijza' (ta wadatar), kuma wacce ake kira
'siffatu kamal' (ta kamala).
Wankan Janaba a siffar sa ta kamala shi ne: Idan
kazo zaka yi ko za kiyi wanka ga ruwa a gabanka.
Farkon abin da zaka fara yi shi ne:
zaka karkato bakin mazubin ruwanka, ka wanke
hannunka sau uku, sannan sai ka tsoma hannu a
cikin ruwan sai ka debo ka wanke gaban ka، a dai-
dai lokacin da zaka wanke gaban ka a lokacin zaka
kulla niyya ta wankan janaba (Ko waninsa) wanda
yake wajibi ne, idan ka wanke gabanka ma'ana kayi
tsarki kenan ، to daga nan kuma sai kayi alwala
irin yanda kake alwala ta sallah, abin da duk kake
a alwala ta sallah zakayi sai abu daya shi ne
wanke kafafu to wannan zaka kyale shi ba zaka yi
shiba, to daga nan sai ka tsoma hannunka guda
biyu a cikin ruwan ba tare da ka debo ruwa ba sai
ka murmurza kanka saboda kowane gashi da ya
bude a lokacin da maniyyi yake kokarin fita daga
jikinka ya koma yanda yake, don gashin dan Adam
yakan bude musammam gashin sa na ka, idan ka
zuba ruwa a haka na iya haifar maka da ciwon kai
ko wani abu daban, bayan haka sai ka debi ruwa a
cikin tafin hannun ka daya sai ka zuba a kanka ka
tabbatar ya game ko'ina a kanka, ka sake kanfata
na biyu ka tabbatar ya game ko'ina a kanka, haka
na uku ka tabbatar ya game ko'ina a kanka.
To idan kayi wannan sai ka debi ruwa ka game
dukkanin jikin ka da shi kana mai farawa da
bangaren jikin ka na dama kafin na hagu, sannan na
hagu ka tabbatar ruwa ya taba ko'ina. To idan
kayi wannan ne ka kammala, abu na karshe shi ne
sai ka wanke kafar ka ta dama sannan kafarka ta
hagu shine cikon alwalar da ka riga ka faro.
Wannan ita ce siffa ta kamala a wankan janaba.
In wankan janaba ne haka zakayi, in na haila ne haka
za'ayi inma wanka ne na biki haka mace zata yi,
idan wankan jumu'a ne ma haka za'ayi, wankan idi
ma haka zaka yi, banbanci kawai shi ne NIYYA.
Idan mutum zai yi siffa ta 'Al ijza' wadda ta
wadatar ba sai kayi alawa acikin ta ba, kana zuwa
kayi niyyar yin wanka din kawai sai ka dauki ruwan
ka watsa a jikin ka ya game ko'ina, inma wani
kududdufi ne ko rami ko swimming pool sai kayi
tsalle ka fada aciki, dama ka kulla niyyar ka kafin
ka shiga, daga ka fito abin da zakayi shi ne
abubuwa guda biyu, kurkurar baki da kuma shaka
ruwa a hanci da facewa.
Shike nan, kuma ya halatta kayi sallah da wannan
wankan, Hadisi cikin Sahihu Muslim ya nuna haka.
Sai dai wanda ya yi wanka na farko ya fika kamala
saboda ya bi dukkan sharuddan, ya fika cikar
kamala, ya fika lada.
Kasancewar ba'ayi alwala ba ciki, wannan ka'idace
ta malamai cewa karamin kari (HADATHUL ASGAR)
idan sun hadu da babban kari (HADATHUL AKBAR) to
da ka kawar da babban kari, karamin ma ya tafi.
Amma ba lallai bane idan ka kawar da karamin ace
babban ma ya tafi.
Bissalam

Bambanci Tsakanin Maniyyi, Maziyyi Da Kuma Wadiyyii


Bambanci Tsakanin Maniyyi, Maziyyi Da Kuma
Wadiyyi
...yada wannan rubutu nada muhimmanci domin
karuwar al'ummar musulmi
A kwai sakonni da dama daga 'Yan uwa da suka yi
tambaya (wata tambayar ma tafi wata guda)
akan bambancin wadannan ruwaye. Hakan ya nuna
kishinsu ga addini wanda ya sa muka yi tunanin
sanyawa a fili wadanda ba su tambaya ba ma su
amfana. Na dade ina tunanin sawa dan sauwakewa
kaina amsa tambayoyi daya bayan daya.Amma ina
jin nauyi wajen bada amsa ya sa na kasa, yau da
aka kuma yi mini tambayar na ga ya dace in sanya
tunda;
"INNALAAHA LA YASTAHYI MINAL HAQ.
Nana A'isha tana cewa:
"Allah ya jikan MATAN MADINA ko kadan KUNYA bai
taba hana su neman sanin addininsu ba" Idan muka
ce za mu ci gaba da jin nauyin tambaya ko bada
amsa saboda kunya, to zamu rayu cikin jahilci,
wanda wannan ba uzuri bane a wurin Allah.
Dan haka ga banbancin dake tsakaninsu:
{1}. MANIYYI
==========
Maniyyin namiji:- Ruwa ne mai kauri FARI wanda
yake fitowa yayin babbar sha'awa kamar saduwa,
ko wasa da farji. Sannan yana tunkudo juna lokacin
da yake fitowa, kuma warinsa yana kama da warin
hudar dabino, ko damammen gari, Idan ya bushe
yana kamshin kwai.
{1A}. MANIYYIN MACE:- Ruwa ne TSINKAKKE, MAI
FATSI-FATSI, wani lokacin kuma yana zuwa FARI,
wanda yake fitowa yayin babbar sha'awa kamar
saduwa, ko wasa da farji.
Sannan yana tunkudo juna lokacin da yake fitowa,
za ta ji tsananin sha'awa da dadi lokacin
fitowarsa. Kuma warinsa yana kama da warin
hudar dabino ko damammen gari, Idan ya bushe
shima yana kamshin kwai. Sannan sha'awarta za
ta yanke bayan fitowarsa.
HUKUNCIN FITAR MANIYYI shine:- YANA WAJABTA
WANKA.
{2}. MAZIYYI:
==========
Ruwa ne tsinkakke da yake fitowa, yayin karamar
sha'awa, kamar tunanin aure ko kuma tuna wacce
kake so, ko matarka, ko kallon matar ko namijin
da kike sha'awa. Haka kuma yana fitowa yayin
wasa tsakanin miji da mata, saidai shi ba ya
tafiyar da sha'awa, kuma wani lokacin ba a sanin
ya fito. Malamai suna cewa:- Maziyyi ya fi fitowa
mata, fiye da maza.
HUKUNCINSA SHINE:- A WANKE FARJI GABA DAYA, DA
KUMA INDA YA SHAFA, KUMA A SAKE ALWALA.
{3}. WADIYYI
==========
Wani ruwa ne mai KAURI da yake fitowa a karshen
fitsari, ko kuma karshen ba haya ga wanda ya jima
bai yi jima'i ba, yana fitowa ga wadanda ba su da
aure, ko wadanda suka yi nisa da abokin rayuwarsu
ta aure, ina nufin namiji ko mace.
YANA DAUKAR HUKUNCE-HUKUNCEN FITSARI.
Allah shine ma sani.

Thursday, November 29, 2018

Atiku Shi Zai Dau Ragamar Nijeriya Da Zimma –Obasanjo


Tsohon Shugaban kasar nan, Cif Olusegun Obasanjo
ya ce, tsohon mataimakin sa, kuma dan takaran
shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar,
zai dauki duk wani nauyi da za a dora mas da
himma.
Obasanjo ya bayyana hakan ne a wajen nadin
Sarautar Atiku Abubakar, a matsayin Wazirin
Adamawa, wanda Lamidon Adamawa, Dakta
Mustapha Barkindo, ya yi a fadar sa.
Ya ce, “A lokacin da muke tafiyar da al’amurran
gwamnati tare a Abuja, sam ba ya wasa da duk
wani abu da ya shafi al’ada. Kai mutum ne da
baya wasa da al’adar mutanan sa. Duk aikin da
aka dora maka a kasa ko ma a duk duniya, ina da
tabbacin z aka dauke shi ne da himma.”
A na shi jawabin, Atiku cewa ya yi, zai bayar da
mahimmanci ga sashen Masarautun mu na
gargajiya a kasar nan, ta hanyar daukaka su da
matsayin su a duniya.
Ya ce, ba zai yi kasa a gwiwa ba wajen ciyar da
Masarautar Adamawa gaba da ma Masarautun
gargajiya na kasar nan baki-dayan su.
Atiku, wanda ya rika kiran Obasanjo a wajen
taron da shugabana, ya godewa tsohon Shugaban
kasan a bisa gudummawa da kulawan da yake yi
ma shi.
Atiku, ya nuna farin ciki da jin dadin sa da
Sarautar Waziri da aka nada ma sa, wanda hakan
yana nufin shi ne na biyu a Masarautar ta
Adamawa.
“Mai Martaba ya ba ni Sarauta mafi girman
matsayi a kan kowacce a bisa irin ci gaban da na
kawo. Marigayi Lamidon Adamawa, Aliyu
Mustapha, Allah Ya jikansa, shi ne ya nada ni a
matsayin Turakin Adamawa, a lokacin ina dan
shekaru 35, ya kuma shigar da ni a cikin ‘yan
Majalisar sa. A matsayin ka na wanda ya gaje
shi, ga shi a yau ka maishe ni mutum na biyu a
wannan Masarautar, wanda na karba tare da jin
dadi da farin ciki gami da dukkanin girmamawa a
nadin da ka yi mani a matsayin Wazirin
Adamawa.
Lamidon na Adamawa ya ce, an yi wa Atiku nadin
ne a bisa irin ci gaba da kuma gudummawar da
yake baiwa Nijeriya da kuma Masarautar ta
Adamawa musamman.
“Hakanan Atiku ya bayar da gudummawa wajen
samar da hadin kai a tsakanin al’ummar na
Adamawa, da kuma bayar da shawarwari masu
kyau ga Masarautar ta Adamawa,” in ji Lamido.
Barkindo, ya shawarci sauran masu rike da
Sarautu a Masarautar da su hada kai da sabon
Wazirin na Adamawa.
Baya ga Obasanjo, sauran manyan bakin da suka
halarci bikin nadin sun hada da, tsohon Shugaban
kasar nan, Goodluck Jonathan; Shugaban Majalisar
Dattawa, Dakta Bukola Saraki; Kakakin Majalisar
Wakilai ta kasa, Yakubu Dogara da wasu
Gwamnonin Jam’iyyar PDP da suka hada da,
Ibrahim Dankwambo (Gombe); Darius Isiaku
( Taraba); Abdufatah Ahmed ( Kwara); Seriake
Dickson (Bayelsa); Udom Emmanuel ( Akwa Ibom)
da Aminu Tambuwal (Sakkwato).
Tsaffin gwamnonin da suka halarci bikin sun hada
da, Attahiru Bafarawa na Jihar Sakkwato; Rabiu
Kwankwanso (Kano), da Boni Haruna, (Adamawa),
bikin kuma ya sami halartar ‘Yan Majalisun
tarayya na Jihohi na da, da kuma masu ci a halin
yanzun da dama.

Jam’iyyar APC Ta Dirar Wa PDP Da Atiku


Jam’iyyar APC ta zargi jam’iyyar PDP da sanya
siyasa a kan kashe sojojin Nijeriya daka yi a harin
da ‘yan Boko Haram suka kai garin Melete.
Jam’iyyar mai mulki ta kuma ce, zargin da
jam’iyyar adawa ke yin a cewa, an karkatar da
kudaden yaki da ta’addanci zuwa harkar yakin
neman zaben 2019, wani abu ne dake kai ga tuna
mana zamani mumamuna da jam’iyyar PDP ta yi
a lokacin tana mulki.
Jam’iyyar ta bayyana haka ne a sanarwa da
jami’in watsa labaranta, Mallam Lanre Issa-
Onilu, ya raba wa manema labarai a Abuja ranar
Talata.
Sanarwar da aka raba ya nuna cewa, “Muna yin
tir da abin da muka gada daga gamnatin da ta
wuce na yadda jam’iyyar PDP ta kwashe dukkan
kudaden da aka ware don yaki da ta’adanci a
yankin arewa maso gabas.
“A bayyana yake cewa, dan takarar jam’iyyar PDP,
Alhaji Atiku Abubakar, ya shirya amfani da harkar
mutuwar sojojinmu a harin da aka kai musu a
sansanin sojoji na Metele.
“Jam’iyyar PDP da Atiku na neman siyasantar da
lamarin mutuwar ‘yan kasa da suka mutu suna
kare kasar daga ‘yan Boko Haram, abin da suka yi
rashin imani ne ga sojojin da suka mutu da kuma
iyalansu.”
APC ta kuma kara da cewa, dama haka halin
jam’iyyar PDP yake, na amfani da halin da kasa ke
ciki wajen neman farin jinin siyasa, kuma za su
girbi abin da suke shukawa lokacin zabe dake
tafe.
Sanarwa ta kuma kara da cewa, “Yan Nijeriya na
sane cewa, PDP na neman samun farin jinin da ba
su da shi ne, kuma lallai za su ji kunya nan gaba
kadan
“A yayin da jam’iyyar APC take zaman jajen
mutuwar jami’an tsaronmu da suka rasa
rayukansu a bakin aiki muna kuma ci gaba da
jinjina musu a kan aikin kare kasa da suke yi.
“Shugaba Muhammadu Buhari da jam’iyyar APC na
nan akan bakansu na ganin an kawo karshen
wannan tashin hankalin tare da tsugunar da
wadanda aka tarwastsa sakamakon yakin.”

An Bukaci Gwamnati Ta Tallafa Wa Bangaren Ilimi


Lokaci ya yi da gwamnatocin kasar nan tare da
al’umma musamman masu hali da su kara hada
hannu wajen ganin matasa sun samu ilimi mai
kyau da inganci, kasashen da suka sai da suka
mayar da hankulan su wajen samarwa da
al’ummar su sannan suka kai halin da ake ganin
sun kai ta fannin cigaban azamani tare da bayar
da fifiko wajen samarwa matasa ilimi.
Wannan bayani ya fito ne daga bakin babban
Manajan Daraktan Kamfanin sufurin motoci na AI
Gizna Global Oil and Transport Sebices Limited,
dake Kano, Alhaji Maharazu Ibrahim Adamu ,
alokacin da yake zantawa da manema labarai a
Kano.Maharazu Ibrahim ya kara a cewa idon
al’ummar kasar nan musamman matasa suka
samu ilimi a su zamanto masu basira da kaifin
hankali tare kuma da tunani mai kyau da za su
zamanto abin alfahari da kawo cigaba ga
al’ummar kasa baki daya,
Manajan daraktan na AI Gizna ya nuna damuwar
shi game da yadda matasa na arewacin kasar
nan aka bar su abaya a harkokin ilimi da koyon
sana’oi, idon ka kwatanta su da matasan
kudoncin kasar nan . A cewar shi da yawa daga
cikin matasan arewacin kasar nan suna sako
sako wajen neman ilimin zamani da koyon
sana’oin dogaro da kai , wannan na daya daga cikin
yadda wasu ke amfani da su wajen tayar da
rigingimun siyasa dona addini da sauransu ,
sabodahaka ya zama wajibi al’umma su hankalta
, matukar aka baiwa matasan ilimi da sana’oi ba
za su amince wani ko wasu su yi amfani da su
ba wajen tayar da hargitsi ba .
Ganin ana kara tunkaran zabubbukan kasar nan
na 2019 ya jawo hankulan matasan da cewa ka
da su yarda a bari ayi amfani da su wajen tayar
da rigima alokacin yakin neman zabe da kuma
ranar zabe har ya zuwa ranar sanar da
sakamakon zaben shugaban kasa , gwamna, da
sauransu inji matashin dankasuwa.
Iyaye kuma su tabbatar sun rika kula da zirga
zirgan yaran su tare da sanin abokan huldarsu
da taimakawa ilimin su da tarbiyarsu da sauran
abin da ya rataya iyaye su yi wa yaran su.
A matsayin shi na manajan daraktan sufurin
motoci na AI Gizna ya yi kira ga gwamnati da ta
kara himma wajen gyara hanyoyin kasar nan da
motoci ke bi domin zirga zirga, rashin gyaran na
barazana da harkokin sufuri da wasu lokutan ke
janyo asarar rayuka da dukiyoyin masu harkar
sufuri da matafiya, amma ya ya ba da yadda
gwamnatin ke kokarin gyara wasu manyan
hanyoyin motoci na kasar nan musamman daga
Kano, Kaduna, zuwa Abuja.
Daga karshe Alhaji Maharazu Ibrahim Adamu, ya
shawarci direbobin kasar nan da su guji tukin
ganganci da hakan ke jawo asarar rayuka da
dukiyoyin al’umma, sannan kuma har ila yau
direbobin su sanya tsoron Allah tare da rike
amana da masu motoci suka ba su , abin bakin
ciki ne da wasu direbobin ke aikata rashin
gaskiya da iyayen gidon su watau masu motocin
sufuri.

Budaddiyar Wasika Zuwa Ga ’Yan Kungiyar Boko Haram


Na rubuto muku wannan wasika ne saboda nasan
zata isa inda ku ke, kuma sakona inada tabbacin
zai yi tasiri matuka a gurinu. Ya ku ‘yan barandan
kungiyar fafutukar kafa gwamnatin Musulunci
wannan fili mai taken HANGEN NESA yana
tattaunawa ne akan matsalolin da suka addabi
wannan kasar, musamman bangaren siyasa,
kasuwanci da kuma tsaro. Matsayina na
marubucin shafin Mailafiya, na ga ya dace in
rubuto muku wannan budaddiyar wasika, domin
in kara tunasar daku halin da hare-haren ku
yake jefa al’ummar kasar nan, da kuma yadda
kuka sanya musulmai cikin zulumi da kuma yadda
ake daukansu matsayin ‘yan ta’adda.
Ya ku ‘yan Boko Haram (kamar yadda akafi gaya
muku) kusani duk wani bincike da ilimi na
Musulunci babu inda ya ce ayi jihadi ta hanyar
kashe wadanda suka karbi addinin Allah, suna
sallah, suna azumi, suna kuma duk wata ibadar
da addini ya halasta, babu inda Allah yayi umarni
da ayi yankan rago ko kisa ga abokan zama
wadanda basu karbi sakon ba, saboda haka ne ma
ya aiko Annabawa, ya kuma sanya musu hikima
ta zance da basu littafi amatsayin wanda zai
nuna aikin da suka zo yi ban kasa, da ana kashe
al’umma hakanan, da an aiko malaku tunda wuri
sun karkashe mutanen Annabi Nuhu (A. S) amma
saboda shi Addinin Allah yana son zaman lafiya da
kwanciyar hankali, sai ya ce ayi kira zuwa addinin
gaskiya, wannan shi ne babban jihadin da Addinin
Allah ya amince, duk da ni dalibin ilimi ne, amma
kai tsaye zan iya cewa abinda ku ke ba shi ne
ainihin jihadi da Addinin Musulunci ya yi koyi ba.
Wannan kenan.
Ya ku wadannan mutane, kun yi amfani da sunan
Musulunci, kun kashe rayukan da ba za su kirgu
ba, kun kashe mutane suna Sallah, kun kashe
mutane suna tafiya zuwa guraren sana’ar su ko
makaranta, na dauka idan Addinin Allah ku ke
karewa, bazaku kashe ‘yan uwanku ahalin bautar
Allah ba, kuma Ubangijin da kuma kuka yadda
dashi, kuma ku ke da’awar yin jihadi don daukaka
Addinininsa. Shin kunada masaniyar cewar kun
maida mataye zawarawa, kun maida yara
marayu, kun maida gidaje kufe, kun sanya
hawayen mu yafara kafewa saboda yawan
zubewa da yake, kun kashe dakarun kasa dake
kare al’ummar kasa ? Don Allah wannan wace
iriyar jihadi ce ku ke yi, wace iriyar littafin Addini
ku ke karantawa wanda yake umartar ku dakuyi
wannan aikin ?
Amatsayina da dan kasa, mai kishinta da kuma
kokarin komai ya tafi daidai, ina amfani da
wannan damar da nike da ita ta isar da sako. Ina
kiranku da ku ji tsoron Allan daya halicceku, ku ji
tsoron haduwa da Ubangijin daya halicceku,
wanda zai yi hisabi akan duk ran da kuka kashe,
ku ji tausayin al’ummar da ku ke kassarawa, ku ji
tausayin musulmai da ake hantarar su saboda
ku, ana cewa su ‘yan ta’adda ne, ku yadda ayi
maslaha tare da ajje makaman ku tun kafin a
karar daku, sojojin mu masu tarin yawa da kuka
kashe, mutanen da ku ka kama ku ke azabtarwa,
‘yar uwarmu da ku ka kashe (Hauwa Liman)
kwanakin nan za su sanya gwamnati takara
daukan wasu matakan gaggawa akanku, ku ji
tsoron Allah ku fadi wadanda ke daukar
nauyinku, ku ji tsoron Allah ku tsayar da ayyukan
kashe al’umar da ba su ji ba, kuma basu ganiba,
amma kun kashe ahalinsu, danginsu kuma kun
rabasu da gidajen su da garuruwan su.
Ya ku ‘yan boko haram, mun sani cewar akwai
wasu makiyan kasa da suke amfani daku, kuma
suna daukar nauyin ku, munsan cewa kayan da ku
ke aiki dasu kuna daukan rayukan al’umma, lalle
akwai wasu ‘yan siyasa, turawa da masu kudi da
suka san wannan ta’asar da ku ke, kuma suke
temaka muku, saboda basusan kasancewar
NIJERIYA dunkulalliyar kasa, tashin hankali da
rashin zaman lafiya sune ababen sonsu, ku ji
tsoron Allah ku fallasa su. Ina kira agareku da
kuka kara karanta zancen ubangiji (Alkur’ani mai
girma ) na tabbata zaku gane cewar abinda ku
ke aikatawa yayi hannun riga da sakon Ubangiji,
na tabbata za ku yi dana sani da zubar da
hawaye bisa wannan ta’asar da kuka aikata,
kuma ku ke kan aikatawa.
Ina kara kiranku da cewar ku ajje makaman ku,
kubar wannan bakar sana’ar ta daukan rayukan
al’umma. Saboda biyayya da kauna da Addinina ya
sanya dole

Yadda matan Nigeriya Suke shan wahala a Nigeria


Wasu mata 'yan Najeriya da suka tsinci kansu a
Jamhuriyar Nijar bayan sun bar gida da zummar
tafiya kasar Saudiyya sun koka kan irin halin
ha'u'la'in da suka samu kansu a ciki.
Matan dai na yawon neman ayyukan cikin gidaje
kamar wanki da shara da sauransu, ba tare da an
biya su hakkinsu yadda ya kamata ba.
WakiliyarmuTchima Illa Issoufou ta ziyarci daya
daga cikin matan Zainab a gidan da take aiki,
wacce ta shaida mata cewa ta bar Najeriya ne
zuwa Nijar da zummar za a kai su aiki Saudiyya,
amma kuma a yanzu ba su ga tsuntsu, ba su ga
tarko.
"Na farko dai an kawo mu wajen da aka ce ta nan
ake tafiya Saudiyya, sai kuma daga bisani aka ce
mana an rufe, mu tafi idan an samu lokaci za a
daidaita komai.
"Daga baya kuma aka ce ba za a daidaita ba, kowa
ya je ya samu gidan aiki don rufawa kai asiri," in ji
Zainab.
'Mun sha bakar wahala'
Zainab ta shaida wa BBC cewa a sakamakon rashin
tudun dafawa a kasar da ba tasu ba, ya sa suka
shiga gararambar neman aiki ba dare ba rana don
tallafawa kansu.
"Mun sha wahala sosai domin kafin na samu gidan
da nake aiki yanzu, unguwa daidai ne ban sani ba a
Yamai, wata unguwar ma idan muka je sai mu
bata.
"Kuma duk yawon neman abin da za mu taimaki
kanmu muke, amma a hakan ma ba biyan bukata
yadda muke so. Wata ma sai ka gama yi mata aiki
sai ta baka abin da bai fi naira 100 ba. Wallahi har
kuka muke yi."
Asara
"Ni dai ban shirya komawa gida ba a yanzu tsakani
da Allah, saboda ba zan koma na ga takaici ba
sakamakon sayar da duk abin da na mallaka don
na yi wannan tafiya," a cewar Zainab.
Ta ci gaba da cewa a don haka ne ta dage neman
na kanta a Nijar duk da ba ta samu zuwa
Saudiyyan ba, inda aka lasa mata zuma a baki
cewar za ta mayar da abin da ta kashe a
kankanin lokaci.
"Don haka gara na zauna a nan da wuya da dadi
har na hada dan wani abin kirki."Mata na tafiye-
tafiye zuwa Saudiyya da wasu manyan kasashen
duniya ne don neman karuwar arziki a can.
Sai dai da yawansu ba sa iya cimma wannan burin
nasu, inda da dama daga cikinsu suke bigewa da
karuwanci da mu'ammali da miyagun kwayoyi da
kuma barace-barace.

Amfanin Kankana Ajikin Dan-adam


AMFANIN KANKANA GA JIKIN DAN ADAM
Kankana uwar ruwa tafi amfani ne a lokacin da ta
nuna sosai don masana sun ce sinadaran nunannar
ya fi taruwa sosai musamman beta-carotene
dake cunkushe a cikin jan tozon nan wanda ke
matukar taimaka ma idanu. Zakin cikinta kuma na
ba mutum karfi, tana kuma kara ma jiki ruwa.
- Nunannar kankana na taimaka ma fata saboda
sinadarin lycopene dinta.
- Sinadarin arginine dake cikinta na kara yawan
nitric oxide dake kara ma namiji karfin gaba.
- Nitric oxide da wasu sinadaren kankana na
taimakon masu ciwon zuciya da hawan jini.
- Tana haifar da samuwar wadataccen barci.
- Sinadarin vitamin C dinta na taimako wajen
maganin cututtuka da dama.
- Tana maganin ciwon daji kala-kala, da kuma
ciwon koda.
- Tana da sinadarai masu kara karfin kashi (bone)
da kuma maganin kumburin jiki musamman gabban
jiki (joints).

Kadan daga Cikin Amfanin Dabino a jikin 'Dan Adam


Ga wasu daga cikin amfanin dabino ga dan adam.
1. Yana samar da ruwan jiki
2. Yana taimakawa mata masu ciki
3. Yana karawa mai shayarwa ruwan nono
4. Yana gyara fatan jiki
5. Yana maganin ciwon kirji
6. Yana maganin ciwon suga
7. Yana maganin ciwon ido
8. Yana maganin ciwon hakori
9. Yana gyara mafitsara
10. Yana maganin basir
11. Yana kara lafiyar jarirai
12. Yana rage kiba, wadda ba ta lafiya ba ce
ma’ana kumburin jiki na ciwo
13. Yana maganin, majina
14. Yana sa kashin jiki ya yi karfi
15. Yana maganin gyambon ciki (Ulcer)
16. Yana kara karfi da nauyi
17. Yana maganin ciwo ko yanka
18. Yana karawa koda lafiya
19. Yana maganin tari
20. Yana maganin tsutsar ciki
21. Yana maganin kullewa ko
cushewar ciki
22. Yana rage kitse
23. Yana maganin cutar daji
(Cancer)
24. Yana maganin cutar Asma (Asthma)
25. Yana kara karfin kwakwalwa
26. Yana maganin ciwon baya,
ciwon gabbai, ciwon sanyi wanda yake kama gadon
baya.
27. Yana kara sha’awa da kuzari
28. Yana magance cututtuka dake damun kirji
29. Yana karya sihiri.

Amfanin Kunun Aya ajikin Dan-adam

Aya wacce muka sani a kasar Hausa, ana kiranta
da tigernut a harshen Turanci, Yarabawa na
kiranta da suna Ofio, a yayin da su kuma kabilar
Igbo suke kiranta da suna imumu ko aki.
Ana samun aya a sassa daban-daban a kasashen
duniya ciki har da Nijeriya.
A can baya, an dauki aya tamkar kayan kwalama
ne kawai wanda yara ke ci dan jin zaki ga bakinsu
wanda ya sa har dakuwar ayar ake yi ana
siyarwa. Wannan baya rasa nasaba da rashin
samun cikakken bayanin alfanun aya. Daga bisani
sai kimiyya ta bankado binciken wasu masana a
kan dimbin amfanin aya wanda jin haka ya sa har
kunun aya ake yi a yanzu.
Sai dai kuma har zuwa yanzu akwai mutane da
dama da ba su san amfanin shan kunun aya ba,
inda wasu sun dauka abin sha ne kawai maganin
yunwa ko kayan marmari, wasu kuma kayan zaki
suka dauke shi.
Ganin haka ya sa na zo maku da bayani tiryan-
tiryan kan aya da kuma amfaninta.
Aya tana kumshe da wasu muhimman sinadirrai
na musamman dake gina jiki, masu inganta
lafiyar jinin jiki da tsokar gangar jikin dan’adam,
masu kare jiki daga kamuwa da wasu kwayoyin
cuta, masu maganin wasu illoli da matsalolin da
ke damun maza da mata da makamantan su.
Kadan daga cikin wadannan sinadiran sun hada da
: Phosphorus, bit E, Fat, protein, dietry fibre,
potassium, zinc, sodium, calcium, magnesium,
copper, bit C, da carbohydrates.
-An yi amanna cewa aya tana sanya jini kai wa
da karuwa a cikin kowane lungu da sako na jiyojin
jiki wanda a dalilin haka ya sa ake ganin tana
karin shawa da karfin zakari ga namiji, domin
jiyojin zakari za su rinka samun jini wadatacce
da zai rinka kai wa da kawo wa.
-Aya tana samar wa jiki da wadataccen sinadirin
bitamin E da bitamin C da kuma Zinc da sinadirin
kuercetin wanda suke da matukar amfani ga
mace ko namiji musamman masu neman
haihuwa.
-Aya tana kara yawan ruwan maniyi da kuma
lafiyarsa ga namijin da ruwan maniyinsa suka ja
baya ko yake fama da karamcin ‘ya’yan maniyi a
jiki.
-Aya tana karawa mata ni’ima, sai a nemi ayar
misalin gongonin madara daya da kuma garin
dabino rabin gongoni sai a hada da ciyawa nan da
ake kira dan hakin daka raina sai a dake a maida
ta dakuwa ko a maida su tamkar alawa a dunga
ci, kada a saka suga ko kadan.
-Aya tana kara yawan ruwan maniyi ga namiji
sai a nemi garin aya gongoni daya sai a sanya
ruwan kwakwa a dame garin a dunga sha.
-Aya na samar da yawan oestrogen wanda
karamcinsa na haifar da rashin haihuwa ga mata.
-Aya na samar da testosterone wanda shi ne
ida ya karamta ga jikin namiji to zai kasance
baya da shawa tamkar bai balaga ba, zai ga yana
ramewa kuma zakarinsa baya karuwa haka
kuma zai kasance baya da maniyi lafiyayye wanda
wannan zai hana shi haihuwa.
-Mata da kuma mazan da suke da kalubale na
rashin samun haihuwa sai su rinka amfani da aya
akai-akai.
-Aya na kara yawan ruwan nono. Dan haka ga
duk macen dake shayarwa sai ta rinka amfani da
kunun aya akai-akai bayan taci abinci.
-Mazan dake neman amfanuwa da aya sai a
zanka hada garinta dana citta a nike sai sun
koma gari sai a sanya babban cokali biyu a cikin
zuma a sha.
-Idan an ci abinci to sai a nemi kofi daya na
kunun aya a sha, hakan zai taimakawa ciki dan
saurin narkar da abinci.
-Idan aka hada garin tafarnuwa dana citta da
garin aya aka dama a tare da zuma zai bada
wasu magungunnan na daban wadanda za muyi
bayaninsu nan zuwa gaba.
-Mai fama da bayan gari mai tauri kamar na
dabbobi to sai ya rage cin shinkafa da abinci mai
karfi sai ya lazamci shan diyan itatuwa daga
bisani ya biyo baya da shan kunun aya.
-Kada a sanya suga a cikin kunun aya.
-Kada a tafasa kunun aya.
-Za a iya hada kwakwa ko dabino a madadin
suga.
Amfanin Nonon Rakumi A Cikin Dan’adam
A shekarrun baya,mutane na daukar nonon
rakumi a matsayin abinci ga diyan rakumman ko
ga masu kiwon rakumma kawai. Sannu a hankali
sai ga bincike ta bangaren magunguna sun kai ga
gano alfanun nonon rakumi.
Akwai wani lokaci a zamanin Manzon Allah
(S.A.W) da wasu mutane suka je Madina sai
rashin lafiya ta kamasu mai nasaba da
cututtukan ciki sai Manzon Allah (S.A.W) ya
umurcesu da su gauraya nonon rakumi da
fitsarinsa sannan su sha. Suna sha nan take sai
suka warke.
Wannan wani dalili ne babba da zamu yi amfani
da shi wajen kafa hujja cewa tabbas nonon
rakumi na kumshe da magani.
A bincike na kimiyya, an tabbatar da nonon
rakumi na dauke da wasu dinbin sinadirai masu
amfanar jiki kamar su Bitamin C wanda ya ninka
Bitamin C din dake a cikin nonon saniya fiye da
sau goma, sai sinadiran calcium masu karfafa
karfin kasha da hakora.
Gasu Sodium, Bitamin A da bitamin B2, sinadiran
iron, copper, magnesium, phosphorus, selenium,
potassium da dai makamantansu.
-Sinadirran dake a cikin nonon rakumi sun ba shi
damar kasancewa magani sosai dama kariya ga
wasu cututtuka inda yake karfafa garkuwar jiki.
-Yana taimaka wa wajen kaiwa da kawowar jini
a cikin jiyojin jiki.
-Yana maganin kumburin ciki dama ciwon ciki.
-Yana kare cututtukan dake yiwa ciki da hanjin
dameji.
-Yana aiki dan tabbatar da lafiyar zuciya.
-Yana maganin ciwon suga.
-Yana maganin kazzuwa.
-Yana kare koda daga kumburi ya kuma kare
mafitsara da saukaka fitar fitsari ba tsaiko.
-Yana maganin cututtukan daji kama daga
kansar mama, ciki, huhu, ko ta fata.
-Masu fama da kumburin ciki da yawan rugugin
ciki da tashin zuciya da bayan gari mai wahala
sai su rinka shan nonon rakumi.
Sai dai idan za a sha nonon rakumi to a nemi na
rakuma mai lafiya, kada a sha na rakumar da
take jinya ko take da wasu cututtukan da ana
iya daukarsu daga cikin nononta.

Siffar Mace ta Gari


Mace tagari itace wacce zata auri mutum badon
wani abu da yake dashi ba na kudi, ko mulki, ko
wata burga ta duniya masu gushewa.
A'a sai don addininsa da amanarsa kawai wanda
zaisa suyi rayuwa a duniya cikin jin dadi su mutu
su
samu aljannar ubangiji
saboda sun so juna don Allah, sunyi aure akan da'ar
Allah sannan sunyi zama irin wanda Allah yayi
umarni da ayi tsakanin ma'aurata a musulunci.
ga wasu daga cikin siffofin mace tagari
1 kiyaye lokutan ibada
2 kiyaye sirrin miji
3 juriya da haquri
4 wanka da ado
5 gyaran jiki
6 kwantarwa da miji hankali
7 kiyaye lokotan juma'i
8 gudun zargi
9 taimakawa miji
10 danne fushi
11 tarbiyantar da yaya
12 dauwama kan neman ilimin addini bisa yardan
miji.
Mace tagari bata aikata kishiyoyin abinda
ambatonsu ya gabata
haka zalika mace tagari bata..
1 bata daukaka sautinta akan na mijinta.
2 bata satar kayan abinci ko kudin miji.
3 bata saka sharadi in miji yazo zai tara da ita.
Mace tagari itace wadda aduk lokacin da miji ya
kalleta zaiji farin ciki ya lullubeshi, so da kaunarta
ya kara karuwa a cikin masarautar zuciyarsa.
Ya Allah ka hadamu da irin wadannan mata in
akwaisu a duniya albarkacin manzon tsira, Aameen
Aameen.
Tambaya:
babban abin tambaya anan shine
shin haryanzu ana samun irin wadannan kuwa ???
Wannan baya daga cikin matsalolin da malam
bahaushe ke samu kuwa ???