Thursday, December 13, 2018

YANSANDA SUNA TUHUMAR DAN MAJALISA DA LAIFIN KWARTANCI

A farkon wannan makon ne hukumar ‘yan sanda a Jihar Nasarawa ta ce ta samu nasarar kama dan takarar Majalisar Tarayya mai wakiltar mazabar Nasarawa-Eggon da Wamba da Akwanga, Abdullahi Mohammed bisa zargin yunkurin kwartanci.

‘Yan sandan sun ce sun kama shi ne lokacin yake shirin yin lalata da wata matar aure mai suna Halima Abubakar Bashir a wani otel a Abuja.

Wanda ake zargin tsohon mai taimaka wa Gwamnan Jihar Nasarawa ne a kan Harkokin Labin Shanu. ‘Yan sandan sun bayyana cewa ya nemi tursasa wa matar don ya yi lalata da ita ne saboda ya yi mata hanyar samun damar karatu a babbar jami’ar jihar da ke Keffi.

A nata bangaren, da take bayyana wa ‘yan sanda yadda lamarin ya faru, Halima Abubakar Bashir wace ke Tudun Wada a Karamar Hukumar Keffi a jihar, ta ce sun hadu da Abdullahi ne a ofishin wani jami’i a Jami’ar Keffi lokacin da suka je tare da kanen mai gidanta, don nema mata gurbin karatu.

Tuesday, December 11, 2018

MUTUWA RIGAR KOWA

MUTUWA DOLE 

😭😭 Yayin da ranka yazo Makogoro, awannan lokacin zaka manta da Makusantanka, iyalanka ko 'Ya'yanka, balle Makobta. Awannan lokacin ne 'Dan Adam yakan ji wata irin Qishirwa mai tsanani wacce sai ya gwammaci inama ya bayar da dukkan abinda ya mallaka domin a bashi ruwan da zai kurba koda kurbi guda ne!!.😭

 ZAFIN DA BAWA YAKEJI YAYIN FITAR RAI 😭😭😭
Hakika Fitan rai yana da wani irin radadi wanda babu mai saninsa sai dai Mamaci..  

Mamaci yayin da ransa ya kusan fita, Muryarsa takan karye, Qarfin jikinsa yakan tafi.. Babu damar Eehu ko kururuwar zafin da yake ji. Domin zafin mutuwa ya riga ya ratsa dukkan sassan jikinsa..😭

"Ba zai samu damar neman taimako ba, ballantana adauke masa zafin radadin da yake ji. Sai yayi fatan wannan nishin da yakeyi ko zai zama dalilun samun rangwame, amma inaa!!.😭

😭😭Idan har akwai ragowar wani Qarfi gareshi shine za'a rika jin wani irin gurnani yana fitowa daga chan cikin Qirjinsa da Makogoronsa yayin da rai yazo fita.. Alhali launin fuskarsa ya chanza saboda tsananin halin da yake ciki
😭

 ðŸ˜­ðŸ˜­A wannan lokacin duniya da dukkan abin cikinta zasu zamanto ba komai ba... Ballantana dukiya ko Mulki ko wani gata... 'Dan Adam zai gane cewa ashe shi ba komai bane.. Kuma tun daga sannan zai fara nadamar lokutan rayuwarsa da suka tafi wajen sa'bon Allah😭😭
 Zan mutu 
Zaka mutu 
Zaki mutu 
Wlh wata rana za a wayi gari babu mu 
Wannan duniyar da muke nema 
Wannan duniyar da muke yiwa ado 
Wannan duniyar da muke taqama da ita 
Wlh ba matabbata ba ce 
Wata rana zamu tattaru a gaban mahaliccin mu domin auna ayyukan mu.. Allah ka gafarta mana ba Dan halin mu ba

AMERIKA TA JADDADA SHIRINTA NASAMARWA DA NIGERIA KAYAN YAKI

Amurka ta ce za ta yi duk wani abu mai yiwuwa wajen gaggauta samar wa Najeriya jiragen yaki na zamani masu saukar ungulu cikin lokaci, domin ta ci gaba da fatattakar 'yan ta'adda da su ka addabi kasar a 'yan shekarun nan.
Amurka ta ce za ta gaggauta samar wa Najeriya jiragen yaki ‘yan yayi, kuma na zamani, wato A-29 Super Tucano, cikin lokaci. Daraktan sashin tsaro da hadin kai na sojin saman Amurka, Birgediya Janar Sean Ferrel, ya nanata hakan yayin da ya jagoranci tawagar da ta je Najeriya, inda su ka tattauna da manyan hafsoshin sojan saman Najeriya.
Janar Ferrel, ya ce za su yi duk wani abu mai yiwuwa wajen gaggauta samar da jiragen don ci gaba da fatattakar ‘yan ta'adda. Tunda farko sai da babban hafsan rundunar sojin saman Najeriya ya yaba da irin goyon bayan da Amurka ke ba su wanda ya ce hakan ya taka rawa wajen irin nasarar da aka cimma a yaki da ta'addanci.
Kakakin rundunar sojin saman Air Commodore Ibikunle Daramola ya nuna kwarin gwiwar samun wadannan manyan jiragen yaki zai taimaka a gama da burbushin ‘yan ta'adda a kasar.
Tuni dai masana akan harkokin tsaro irin su Air Commodore Baba Gamawa mai ritaya, ya ce ya na da kwarin gwiwar Amurka za ta cika alkawarin samar da jiragen akan lokaci.
Ga cikakken rahotan

Monday, December 10, 2018

TUNUBU ACTION AGAINST BUHARI 2019 CAMPAINGN


Bola Tinubu officially Resingns From President Buhari's 2019 Campingn.

Facts have emerged why the National Leader of the All Progressives Congress, APC, Bola Tinubu, turned down an offer by the Presidency and National Leadership of the party, for him to lead President Muhammadu Buhari’s Campaign for the 2019 Presidential election.

A source close to the former Governor of Lagos State, disclosed that Tinubu asked to be left out of Buhari’s campaign, so that he can have enough time to re-organise the party in the South-West zone, ahead of the 2019 general elections.

“There is no doubt that Asiwaju is committed to President Buhari’s second term bid, and has started mobilising towards that, but he pleaded to be left out of the National Campaign Committee, so that he can re-organise the APC in the South-West, ahead of the coming elections.

“You know very well that the party is now in control of the six States of the zone, given the outcome of the recent Governorship elections in Ekiti and Osun States, but Tinubu feels that it is not yet a done deal.

“His thinking is that measures should be put in place to sustain the gain, by ensuring that the party retains Lagos, Oyo, Ogun, where Governorship elections will hold in the forthcoming general elections. So, his request should not be misconstrued as opting out of the APC Presidential campaign.”

However, another source close to the APC Leader, told our Correspondent that Tinubu’s main reason for excusing himself from the APC Presidential campaign, was for him to seize the opportunity of the 2019 general elections to consolidate his grip on South-West APC, ahead of the 2023 general elections. The feeling is that the APC National Leader wants to further energise his base in the South-West, following the various crisis and discontent that emanated from the primaries in some States.

As the saying goes, charity begins at home, so Tinubu’s action is consistent with this adage, as his eyes are firmly fixed on the horizon, in 2023. According to the source, Tinubu played a major role in the emergence of APC Governorship Candidates in Lagos, Oyo, and Ogun States, and feels that it would be a costly political gamble to leave the Candidates for the Presidential campaign, given the opposition against their candidacy from within and outside the party.

“There is no pretence that Tinubu is gearing to run for the Presidency, after Buhari might have concluded his second term, and the time for the ground work is now. So, the APC National Leader has practically launched that bid with the game he played during the party’s Governorship primaries.

“The calculation was to install his loyalists as Governors, in order to have a solid base, as well as to cripple other party Chieftains, who may pose a threat to his ambition in 2023. That informed his support for the party’s Governorship Candidates in Lagos, Oyo, and most importantly, Ogun State.

“Though he had his way during the primaries, the battle is yet to be over, because those who lost out have not given up. That is why you see fresh alignments and realignments about two months to the elections. Ogun State is a typical example; you saw how APC Lawmakers in the State and other Chieftains, dumped the party in their numbers.

“So, for Tinubu to keep hope alive ahead of 2023, he has to stay back home and make sure that his anointed Candidates; Babajide Sanwo-Olu in Lagos, Dapo Abiodun in Ogun, and Adebayo Adelabu in Oyo, emerge tops in the Governorship elections, though he is also working for Buhari’s re-election”, the source said.

It would be recalled, that the Minister of Power, Works and Housing, Babatunde Fashola, recently urged the people of the South-West to vote for President Buhari in the 2019 elections, to guarantee a return of power to the region, in 2023.

Meanwhile, the National Publicity Secretary of the APC, Lanre Isa-Onilu, who allayed fears over Tinubu’s position, said that there is no doubt that the party’s National Leader remains committed to the party, and that whatever stand he takes, would be in the interest of the party.

He said: “I have not seen the report you are talking about, but in the first place, that could be a bit hypothetical, as members of the Campaign Council have not been announced.

“What you should be certain of, is that whatever position Asiwaju Bola Tinubu takes, as someone who has demonstrated uncommon leadership for this party, it must be in the best interest of the party.

“So, if for any reason it is true that Asiwaju said he was not going to chair the Campaign Council, by the time you get the details, you will know he has taken the best decision.

“As l said, l have not seen that report, and l do not know the reasons he gave, and in any case appointments have not been announced as far as the Council is concerned. That is why l said it is hypothetical; but l am at peace and nobody in the party will lose sleep, because they are certain that Asiwaju Bola Tinubu is working 24/7 in the best interest of the party.”

Please leave your comment below and don’t forget to share.

KO BUHARI BAI ISA YA HANA NI FADAR GASKIYA -DINO MALAYE

Dan majalisar dattawan Najeriya mai jawo ce-ce-ku-ce, Sanata Dino Melaye ya ce ba zai yi shiru da bakinsa ba matukar ya ga wani abu da ake gudanarwa a gwamnati da bai dace ba.
Sanatan ya shaida wa manena labarai cewa baya tsoron tsage gaskiya a duk inda ta kama a fade ta, ba kuma ya duba daga jam'iyyar da mutum ya fito indai batun gaskiyar ya kama ko dan jam'iyyar adawa ta PDP ne, ko kuma APC mai mulki.
''Ni ba na tsoron kowa, idan akai abin da ba daidai ba kuma na ga babu gaskiya a ciki sai na fada, ba na jin tsoron kowa indai ina da gaskiya."
"A halin da ake ciki ni fa ko Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ko Bukola Saraki, ko Dogara kai ko uban da ya haife ni idan ya yi ba daidai ba sai na fada, babu wanda ya isa ya hana ni fadar gaskiya sai dai a kashe ni,'' inji Dino Melaye.
Sai dai har yanzu gwamnatin jihar Kogi ba ta mayar da martani ba game da batutuwan da sanatan ya zarge ta a wannan hirar ba, amma a baya ta sha musanta su.
A ranar Laraba ne rundunar `yan sandan kasar ta ayyana dan majalisar dattawan a cikin mutanen da take nema ruwa-a-jallo, bisa tuhumar da wata kotu ke masa ta taimaka wa miyagun ayyuka, zargin da ya musanta.
Haka zalika akwai kalubalen da yake fuskanta na kiranye daga al`ummar mazabarsa.

Thursday, December 6, 2018

HUKUNCIN FITA WAJE A GUN MATAN AURE- kashi na Biyu

Part 2
Haka kuma An karbo daga
Abdullahi Allah ya
yarda dashi,
daga Annabi (S.A.W) yace;
"Mace
dukkaninta tsiraici ce. Idan ta fita
waje sai shaidan ya riqa nunata.
Ma'ana sai yayi ta binta yana yi
mata wasu-wasi.
Manzon Allah (S.A.W) yace;
"Wani
namiji bazai kadaita da wata
mace ba face sai shaidan ya
zama na ukunsu" )
(Tirmizi ne ya rawaito shi)
Haka kuma Manzon Allah (S.A.W)
yace; Allah
yaji kan mutumin daya kyautata
tsakaninsa da matarsa. Lallai
Allah mai girma da daukaka ya
mallaka masa ragamarta.
Ya sanya shi ne mai kula akan
iyalinsa da ita"
Manzon Allah (S.A.W) yace;
"Kallo
kibiyace mai dafi daga kibiyoyin
iblis.
Wanda ya bar shi don tsoron
Allah Ta'ala
(wato wanda ya dai na kallon
mata dan tsoron Allah)
Allah zai bashi imani da zaiji
zakinsa a cikin zuciyarsa"
Haka kuma Dabarani ya rawaito a
cikin alqabir daga ma'akalu bin
yasar yace;
Lallai a soki dayanku
a kansa da allurar baqin karfe shi
yafi da ya shafi matar da bata
halatta gare shi ba.
Manzon Allah (S.A.W) yace;
Allah
ya la'anci mai kallo da wadda aka
kalla
Kai bama makarantan matan
aure ba. Hatta shiga a dai-daita daya
dasu ma haramun ne. Ammah
muntake wannan hukuncin kana
shiga nape da mata nima ina
shiga nape dasu. Ammah ni dan
ba yanda na iya ne.
Hujjana kuma shine
Manzon Allah (S.A.W) yace;
"Ina
tsoratar daku kadaita da mata.
Na rantse da Wanda raina yake
hannunsa.
Babu yadda za ayi
wani namiji ya kadaita da wata
mace face sai shaidan ya shiga
tsakaninsu.
Lallai mutum yayi gogayya da
aladen da yayi wanka da tabo ko
laka.
Shi yafi gare shi da yayi gogayya
da kafadar matar da bata halatta
gare shiba.
(badaruz zaujaini)
kaga kai tsaye wannan hadisin
ya haramta shiga a dai-daita da macen
da ba
matar kaba.
Wallahi Wallahi
Wallahi Bala'i ne babba Shiga a dai-daita da
mata domin kafaÉ—unku zai ringa
haduwa.
Haramun ne mutum ya jera da
macen da ba matarsa ba.
Ba
qanwarsa ba.
Haka hukuncin ma
yake akan mace.
Ita ma haramun
ne Ta jera da namiji. Ko ta shiga
a dai-daita
tare dashi.
Sai dai idan da lalura mai tsanani.
A aqidar musulunci
haramun ne matan aure taje
gidan biki.
Haramun ne taje
gidan suna.
Haramun ne taje
gidan mutuwa.
Saboda Annabi
muhammad (S.A.W) ya haramta
hakan a cikin ingantaccen hadisi.
Manzon Allah (S.A.W) yace;
"Mace
tsiraici ce, saboda haka ku
tsareta a gida.
Lallai mace idan ta
fita waje. Mutanen gidanta suka
ce da ita:
ina kike son zuwa ?
Sai tace zanje in gayar da marar
lafiya ko zanje wajen ta'aziyya.
To dai shaidan bazai daina binta
ba har sai ta fita daga gidan.
(wato har sai ta fita daga gidan
rasuwan da taje ta dawo gidan
ta)
To lallai mace baza ta nemi
yardar
Allah da wani abu ba.
fiye da tayi
zamanta a gidanta.
Tayi ta
bautawa Ubangijinta Tabi
mijinta)
Sayyidina Ali (R.A) Ya tambayi
matarsa fadimatu (R.A) yace
mene ne yafi alheri ga mata ?
Sai tace kada suga maza kada
maza su gansu.
Imam Ali ya kasance yana cewa:
bakwa jin kunya ?
Bakwa kishi ?
Mutum ya bar matarsa ta fita
cikin maza.
Tana kallonsu suna
kallon ta)
A'isha da Hafsatu Allah ya yarda
dasu.
Sun kasance. Wata rana a
zaune tare da Annabi (S.A.W)
sai
dan Ummu maktum ya shigo.
Shi kuma ya kasance makaho ne.
Sai Annabi (S.A.W) yace; ku tashi
ku É“uya"
Sai suka ce ya Manzon Allah shi
wannan ba makaho bane.
Baya ganinmu kuma bai sanmu
ba ?
Sai Annabi (S.A.W) yace; To ku
makafi ne ?
Ku ba kuna ganinsa ba ?
(ABU DAWUDA DA TIRMIZI DA
NISA'I NE SUKA RAWAITO SHI)
Wannan hadisin yana nuni kan
cewa haramun ne. Suma Mata su ga
mazan da ba nasu ba. Tunda
gashi dai Annabi ya kori matansa
Sun shiga daki.

Wednesday, December 5, 2018

HUKUNCIN FITA WAJE A GUN MATAN AURE - fita da Daya

fitan matan aure waje ba tare da
wani lalura ba haramun ne. Sai
dai idan aikin hajji za taje ko
aikin umara.
Haka kuma fitan
matan aure zuwa makaranta
haramun ne. Don Allah ya
haramta hakan a cikin suratul
nur.
Haka zuwa gidan suna ko
gidan aure ko gidan mutuwa kaf
haramun ne. Wannan shine
aqidar muslunci...
Masu aqidar cewa makarantan
matan aure ya halatta. Suna kafa
hujja ne. Da wannan hadisin na
cikin sahihul bukhari hadisin
yana cewa =
haa dasana Adam qala; haa
dasana shu'uba qala; hadasana
ibni Al-asbihan qala; yace: naji
Aba salih shine zakwan yana
zantar wa daga Abi sa'id Al-
khudri qala yace;
mata sukace da
Annabi (S.A.W) maza sun rinjayar
mana. Kai ka sanya mana wata
rana daga gareka.
Sai yayi musu
al-kawarin ranar da zai rika
haduwa dasu domin daukar ilimi
yayi musu wa'azi kuma ya
umarcesu.
Daga cikin abinda ya
gaya musu..
"BABU WATA MACE
DAGA CIKINKU DA 'YA'YANTA UKU
ZASU RIGATA GIDAN GASKIYA SAI
SUN ZAMAR MATA KATANGA DAGA
SHIGA WUTA"
sai wata mace tace;
ko biyu ma ?
Sai Annabi (S.A.W)
yace; "KO BIYU NE"
(Duba cikin sahihul bukhari littafi na uku kitabu al-ilmu babi
na talatin da biyar number na
talatin da biyar hadisi na dari da
guda daya 101)
Wannan shine hujjansu masu
cewa makarantan matan aure ya
halatta.
To anji Annabi ya
karantar da mata.
Shi Annabi ai
ma'asu mine. Baya sabon Allah.
Kuma Baya jin sha'awan mata in
ba matansa ba.
Kuma Duk matan
duniya muharramansa ne. Babu
aure a tsakaninsu.
To kai kuma
mai makarantar da matan aure baka jin sha'awane. Da
zaka tara matan mutane ka
karantar dasu.
Idan kai musulmin
gaskiya ne to ai Allah ya haramta
hakan. Dan yace idan kunga
matan da ba naku ba to ku kulle
idonku.
Duba cikin
suratul An-Nur (24) aya na talatin
da daya 31. Allah yana cewa =
Wa
qul lilmu'minaati yaghdudna min
absaarihinna wa yahfazna
furoojahunna wa laa yubdeena
zeenatahunna illaa maa zahara
minhaa walyadribna
bikhumurihinna 'alaa
juyoobihinna wa laa yubdeena
zeenatahunna illaa
libu'oolatihinna aw aabaaa'i
hinna aw aabaaa'i bu'oolati
hinna aw abnaaa'ihinaa aw
abnaaa'i bu'oolatihinnna aw
ikhwaanihinnna aw baneee
ikhwaanihinna aw banee
akhawaatihinna aw nisaaa'i
hinna aw maa malakat
aimaanuhunna awit taabi'eena
ghairi ilil irbati minar rijaali awit
tiflillazeena lam yazharoo 'alaa
'awraatin nisaaa'i wala
yadribnna bi arjulihinna min
zeenatihinn; wa toobooo ilallaahi
jammee'an aiyuhal mu'minoona
la'allakum tuflihoon =
Kacewa
muminai mata su riqa runtse
idanunsu. Su kiyaye farjojinsu.
Kada su bayyana adonsu sai dai
abin da yake a fili. Su riqa sako
mayafansu a kan rigunansu.
Kada kuma su bayyana ado sai
ga mazajensu. Har izuwa fadin
Allah ta'ala inda yace =
Kada su
riqa buga kafafuwansu don a
san irin abin daya buya na
adonsu ku tuba izuwa ga Allah
gaba dayanku. Yaku masu imani.
Ko kwa sami babban rabo)
Kaga wannan ayan ta kore
mutum musulmi yayi mu'amala
da mata. Sai dai idan matansa
ko muharramansa.
Daga cikin hujjojin mu na
haramta fitan matan aure akwai
wannan ayan
Ka duba A cikin suratul AL- AHZAB
(33) aya na talatin da uku 33. Allah
yana cewa =
Wa qarna fee bu
yoo tikunna wa laa tabarrajna
tabarrujal Jaahiliyyatil oolaa =
Kuzauna a gidajenku kada ku
dinga yin ado kuna fita kamar
yadda mutanen zamanin
jahiliyyar farko suke yi)
Wannan ayan ta haram tawa
matan aure yin yawo. Ko ina ba a
yarda ta fita ba.
Haka kuma idan aka kara duba cikin
surah al-ahzab aya na (53) Allah yana cewa =
Wa izaa sa
altumoohunna mataa'an
fas'aloohunna minw waraaa'i
hijaab; zaalikum atharu
liquloobikum wa quloobihinn; =
Idan zaku tambayesu wani abin
buqata to ku tambayesu ta bayan
tsari (wato kar kuna kallon juna)
Lallai wannan shine zaifi
tsarkakewa ga zukatanku da
zuqatansu)
Kafin in fara kawo hadisai. Duk
hadisan da zan kawo su a nan
kaje ka nemosu Zaka samu. Idan
kuma iliminka bai kai ka iya
karanta manyan littattafai ba. Irin
su sahihul bukhari da sahihul
muslim. Da abu dawda da sahihul
tirmiz ba.
To kaje ka nemi littafin =
LISSHAIKH UTHMAN ABIBAKAR
IMAM HARATI HAMDILLAH
sunan littafin BUGYATUL
MUSLIMIN WA KIFAYATUL WA